الجمعة، 28 يوليو 2017

AL'ARSHI

Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .












































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   


 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .


































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .





































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .



































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .




































Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

  




  
   





  
   


   







  
   






  
   









  
   



  
   







  
   


















  
   



الأربعاء، 19 يوليو 2017

Hakikanin Daddadan Rayuwa tare da Allah

 Hudubar Masallacin Annabi na 27 /10/ 1438 AH na shaik Husain bin Abdul'aziz Al- As shaikh
Hutu da kwanciyan hankali da natsuwa da walwala  abin nema ne ga ko wani dan adam, shine abin da mutun ke kokarin cimma,  ya ke kuma  gasa wurin neman su , ku saurara!  lalle al'amarin dukk iya kokarin da mutun yayi  ta ko wace hanya na kyala-k yalen duniya da kuma sha'we sha'wenta   don ya kai ga  wannan   ba zai kai gare ta ba.
Lalle dalili na hakika na samun  daddadan rayuwa ta hanyoyi daban daban yana boye a cikin abin da Allah ya fada a fadinsa    : (wanda ya yi aiki na kawarai na daga na miji ko mace  yana mumini to zamu raya shi rayuwa na jin dadi  kuma mu sakanya mishi da mafi kyan abin da suka kasance suna aikatawa )
Lalle shine imani da Allah Mai girma da daukaka, wanda ya kumshi mika wuya ga Allah  da biyayya na karshe wanda babu shirka a ciki, wanda ya ke  sanya  mutun ya samu sa'ida da walwala na ciki da na waje,  ya samu natsuwa da walwala ta zuci koda wani abu ya same shi na cuta da tsanani, to zuciyarsa  tana cikin ni'ma kuma tana cikin annashuwa da fara' a da farin ciki irin na imani da Allah da sanin Allah da kaunarsa da kuma komawa zuwa gare shi da dogaro a gare shi  Allah madaukakin sarki ya ce : (wanda ya yi imani da Allah to Allah zai shiryar da zuciyarsa )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :( Mamaki na ke yi da al'amarin mumini, al'amarin shi duka alheri ne, idan cuta ta same shi sai ya yi hakuri hakan sai ya zama alheri a gareshi , idan kuma yalwa ta same shi sai ya gode wa Allah hakan sai ya zama alheri a gare shi ) Muslim ne ya rawaito 
Lalle  wannan shi ne imani  wanda  ke sa mutun ya yi murna  da abin da aka bashi a wannan rayuwa ta duniya, yana mai yarda da abin da Allah azurta shi da shi, yana mai gamsuwa da abin da Allah ya ba shi.
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Duk wanda ya wayi gari cikin ku yana mai  aminci a iyalan sa  da lafiya a jikinsa kuma yana da abin da zai ci  na wuninsa to kai ka ce an tattaro mishi duniya ne gaba dayanta ) Tirmizi da Ibnu Majah  ne suka  rawaito.
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce : ( Hakika ya rabauta wanda ya mika wuya kuma ya wadatu da abin da Allah ya ba shi) muslim ne ya rawaito
Daya daga cikin salihan bayi yake cewa : ( Wallahi mu  muna cikin sa'adan da da ace 'ya'yan sarakuna sun san irin wannan, da sun yake mu da takuba wurin nemanta)  wani kuma ya ke cewa : (wasu lokuta kan zo min,  wanda na ke cewa idan dai  'yan aljanna suna cikinta to lalle suna cikin jin dadi .
Ya ku musulmai!
A cikin zukata akwai tarwatsa ba abin da ke hade ta sai fiskantar Allah Madaukakin sarki, haka nan akwai kewa ba abin da ke debe ta sai shagaltuwa da Allah. Haka kuma akwai bacin rai ba abin da ke kauda shi sai farin ciki da tauhidinsa da sanins,a sha'ninsa ya daukaka, da gaskiyan yi mishi kuma biyayya a cikinta akwai wutar hasara da ta ke ci babu abinda ya ke kasheta sai yarda da umarninsa da haninsa da hukuncinsa da kaddaransa,  kuma a cikinta akwai talaucin  da babu abin da ke tunkude ta sai sonsa da komawa zuwa gareshi da dimantan ambatonsa .
Allah Madaukakin sarki ya ce (To da ambaton Allah zukata su ke natsuwa.)
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce :(ya bilal ka sanya mana hutu  ta hanyar  ita(sallah) . Abu Dawuda ne ya rawaito da isnadi sahihi
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce (kuma an sanya  min sanyin idona a sallah ) Nasa'i ne ya rawaito  .
To duk wanda yake son sa'ada mai dimanta  da cikakkiyan jin dadi da karshe kyakyawa  to ya wajaba a gare shi a bayyane da boye  ya saisaita kanshi da bin umarnin Allah subhanahu wa ta'la da kuma rayuwa cikin yi wa Allah biyayya sh'aninsa ya daukaka Allah subhanahu wa ta'ala ya ce:(lalle ne masu da'a  ga Allah dahir suna cikin ni'ima).
Ka kiyaye ya kai musulmi sabawa Allah karshenta hasara ce da tabewa, Ibnul kayyim yake cewa :((lallai bawa idan ya sabawa Allah sai Allah ya sallada mishi mayaka guda biyu ba zasu rabu da shi ba har sai ya tuba zuwa ga Allah na farkon (bakin ciki)na biyu (bacin rai) Allah madaukakin sarki yace (kuma duk wanda ya bijire daga  ambato na (Alkur 'ani) to lallai ne rayuwa mai kunci ta tabbata agareshi )  
To yakai musulmi ka damfara zuciyarka ga Allah , kuma ka kyautata zato ga Ubangijinka, ka kasance bawa tsarkakakke mai takawa zaka kasance cikin walwala da dadin rai.
(Shin fa wanda Allah ya bude kirjinsa domin musulunci sa'annan shi yana kan haske daga Ubangijinsa (zai zama kamar waninsa?)
Allah ya ce : ( Domin haka wanda Allah ya yi nufin ya shiryar da shi sai ya bude kirjinsa domin musulunci, kuma wanda ya yi nufin ya batar da shi, sai ya sanya kirjinsa mai kunci matsattse kamar dai yana haurawa ne a cikin sama

Huduba ta biyu
Katangagge  shine wanda aka katange zuciyarsa daga Ubangijinsa , kamamme shi ne wanda son zuciyarsa ta kame shi, mai bakin ciki shi ne wanda ya jefa kansa cikin sabo, mai bacin rai shi ne wanda ya dulmuyar da ransa cikin duhun halaka na saba wa sharia. Wasu Arifai suka ce : Miskinan duniya sun fita daga cikinta basu dandani abu mafi dadi ba a cikinta, sai suka ce : wani abu ne ? sai yace : Kaunar Allah da debe kewa tare da shi da kwadayin haduwa da shi da fiskantarsa da bijirewa duk wani abu koma bayansa.
 Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Lalle ne, wadanda suka ce Ubangijinmu Allah ne, sa'anan suka daidaitu,to babu wani tsoro a kansu , kuma ba za su yi bakin ciki.)        

الخميس، 13 يوليو 2017

JIN DADIN RAYUWAR DUNIYA GA MUSULMI

Hudubar  Juma'a  a Masallacin Annabi 20 shawwal 1438 AH Na Sheikh Abdul-Bari Bin Awad Al- subaiti
Allah ya sanya kasa ga mutum  shimfida da makwanci ,ya sanya a cikin shi Matabbata da kuma jin dadi zuwa wani lokaci, sannan ya sa albarka kuma ya kaddara abin cinta a ciki  Allah ya hore  abin da ke cikin sammai da kasa, ya sanya dare da wuni da rana da wata da   sauran halittu don amfanin bayi da kuma nau'uka na  maslahohinsu.
Na daga cikin hikimar   samar da amfani shine a bawa musulmi  daman jin dadi  da abin da Allah ya halatta, mutun ya ji dadi  da rayuwa ta duniya da jin dadinta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Lalle Ubangijinka yana da hakki a gare ka haka nan jikinka na da hakki a gare ka kuma iyalan ka na da hakki a gare ka haka nan shi ma mai ziyaranka  yana da  hakki a gare ka to ka bawa kowanne hakkinsa.)
  Allah Madaukakin sarki yana cewa : (ka ce: wa ya haramta kawa na Allah wanda ya fitar ga bayinSa da dadada  na daga arziki? ka ce : su din nan  ga wadanda suka yi imani ne a wannan rayuwa ta duniya sannan kuma yana  kebanta a gare su ranar alkiyama haka nan ne muke bayanin ayoyi daki daki  ga mutanen da suke sani).
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya yi kira da bayyana abin da ke cikin addinin Allah na hutu da shakatawa ta rayuwar duniya don jin dadi da ke kawo karsashi ga rai da ingizawa zuwa ga aiki, a lokacin da Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  ya ga  mutanen Habashawa suna wasa sai ya ce: (Domin ku sani a cikin Addininmu akwai sauki da sassauci, domin ni an turo ni ne da addini mai sauki wato Alhanifiyya Assamha)
Aliyu Dan Abu Dalib Allah ya kara yarda a gareshi ya ce: (Lalle zukata na kosawa kamar yanda jiki ke kosawa to ku nema mata abubuwa da kalaman hikima  na jin dadi )
kuma yake cewa : (ku hutar da zukatanku na wani lokaci bayan lokaci domin zuciya idan an takura mata sai ta makance).
Abu darda' Allah ya kara yarda a gareshi yana cewa (lalle ni ina dan zuwa yawo na shakatawa da zuciyata da wasa na halal domin ya dada  samun karfi don tsayuwa a kan gaskiya.
Manzon mu tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi mai karamci yana cewa  ya kai  Hanzala haba dan lokaci  bayan  lokaci mana )(Wato a huta)
Umar dan kaddab yace:( mutanen (sahabbai) sun kasance suna dariya a halin  imani a cikin zukatansu  yafi karfi da kafuwa  akan dutse.)
To wan nan wasan da jin dadin baya raunana imaninsu kuma baya bata dabiunsu sannan  kuma ba ya sa su ketare lokaci na sallarsu da ambaton Allah da karatun alkur,ani.
Jin dadin musulmi daga cikin abin da Allah ya samar madaukakin sarki na daga abubuwa na amfani da alheri ana gina shi ne akan daidaito tare da saiti, sai mutum ya rayu da fidira irin wanda Allah ya halicci dan adam akai sannan mutum yaji dadin abin da Allah ya halatta a gare shi tare da yalwata jin dadi da annashawa musamman alokacin idi wato da kuma bukukuwa ana bawa mutum lada alokacin da yake jin dadi a rayuwarsa na duniya in bai fita cikin dokoki na sharia ba da ka'idoji na addini ba Manzo Allah tsira da aminci Allah su tabbata a gare shi yace: (A cikin tsokan dayanku akwai sadaka (wato agurin tarawa da iyali) sai suka ce ya Manzon Allah mutum zai  biya bukatarsa ya more shaawarsa kuma kasance yana da lada? Annabi yace: E  yanzu in da zina ya yi  shin bai da alhaki? sai suka ce e yana da shi.  yace to haka ne idan ya sanya shi ahalal to shima yanada lada.
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( An sanya min kaunar turare da mata, sannan an sanya sanyin  idanuwana acikin  sallah).
   Dadin rayuwan duniya da ni'marta na daga cikin nau'uka na gabatar da lada da Allah ke yi wa bayinsa mu'minai kari a kan abin da ya tattala musu a ranar sakayya  na daga ni'ma na madawwamiya,  Allah Madaukakin sarki ya ce :(To domin men wata alkarya bata kasance ta yi imani ba har  imaninta ya amfane ta, face mutanen Yunus?  A lokacin da suka yi imani mun janye azabar wulakanci daga gare su a cikin rayuwar duniya kuma muka jiyar da su dadi zuwa wani lokaci )
A duk lokacin da bawa ya  dada kusantan majibincin shi  ya kuma koma zuwa gareshi to zai yi rayuwa na jin dadi da morewa kuma abin da ke wurin Allah yafi alheri kuma yafi wanzuwa : shi jin dadi da morewa na daga cikin amfanin  ne ayyuka na kawarai,  Allah madaukakin sarki ya ce :(wanda ya yi aiki na kawarai na daga na miji ko mace  yana mumini to zamu raya shi rayuwa na jin dadi  kuma mu sakanya mishi da mafi kyan abin da suka kasance suna aikatawa ) mafi girman abu mai kawo  jin dadi shi ne lazimtan istigfari wanda da shi ne alheri ke tabbatuwa da albarkoki kuma da shi a ke tunkude bala'i kuma a duddulo da arziki sannan muna sha daga albarkatun sama a  fitar mana kuma da albarkatun kasa kuma a taimaka mana  da dukiya da y'ay'a  sai na ce ku nemi gafara daga ubangijinku lalle ya kasance mai gafara ne0 ya sako (girgijen) sama a kanku da ruwa mai bubbuga . kuma ya yalwata muku game da dukiya da diya ,( kuma ya sanya muku albarka  kuma ya sanya muku gonaki kuma ya sanya muku koguna )
walwala da jin dadi a rayuwan mutun  musulmi abu ne mai fadi da yalwar ma'ana ya taso ne daga wasu manufofi masu daraja kuma ya ta'allaka da sako na wannan addini da halayensa da ladubansa , kai lalle jin dadi wani hanya ne na sauke sako  ba ita ce ma kura ba  da ake so a nemi jin dadin ta,   to idan ba haka ba kuma to sai mutun ya dulmuye ya samu rauni da fandarewa.    
jin dadi a rayuwan musulmi be  iyakance shi a  kyalakyalan  rayuwan duniya ba bai kuma tsakaita a kantaba, sai dai ma ya zarce zuwa ga ni'ma na aljanna wanda ke mantar da dukkan gajiya da wahalhalu na duniya  :to shi musulmi yana riskan cewa wannan rayuwan na duniya duk yadda ta tsawaita to zata gushe kuma jin dadinta duk yadda ya girmama to na dan wani lokaci ne, Allah madaukakin sarki ya ce ( ka ce jin dadin duniya dan kadan ne )
kuma Allah ya ce:(kuma  alhali kuwa rayuwan duniya bata zama ba dangane da duniya face jin dadi kadan ) (kuma kuna da a cikin kasa matabbata da kuma jin dadi zuwa wani lokaci )
Aduk lokacin da  musulmi ya dandani dadi na rayuwan duniya da walwalanta )
zai yi gaggawan faduwa a tunaninshi jin dadi na aljanna da ni'mar lahira sai ya yi gaggawa saboda kwadayi da shawki zuwa gareta da kuma fatan samun daraja mafi kololuwa
 Allah madaukakin sarki ya ce: (sabo da haka  abin da aka ba ku, ko mene ne,  to, jin dadin rayuwan duniya ne kuma abin da ke wurin Allah shi ne mafifici kuma shi ne mafi wanzuwa ga wanda suka yi imani kuma suna dogara a kan ubangijinsu kawai )
imani da Allah da dogaro a gare shi tsarki ya tabbata a gare shi rangwame da afuwa da yafiya da sa farin ciki a zukatan masu rauni da sanya musu hoton shi a fiskan su da idanuwan su da tsayuwa don biyawa mutane bukatunsu shine dukkan jin dadi,
wani mutumi ya zo gun Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi sai ya ce ya manzon Allah wani aiki ne yafi soyuwa a wurin Allah? sai ya ce farin ciki da zaka jefa wa musulmi  ko kuma ka yaye mishi bakin ciki, ko kuma wani bashi da zaka biya masa  ko ka kore mishi yunwa ,da na tashi na tafi ga dan uwana musulmi da bukata yafi soyuwa a gare ni  a kan na yi itikafi a wannan masallaci :yana nufi masallacin madina .
Na daga cikin jindadin duniya akwai ni'ima ta 'ya'ya da 'yan Uwa maza da mata, don samuwarsu akwai debe kewa, gyaruwarsu kamar wata ganima ce da karfi, su kawa ce ta rayuwar duniya da kyalakyalanta, da kuma cikar walwala da annashawa ne,su ne ma tushenta, Farinciki da walwala na karuwa a lokacin da ka yi shi tare da 'yan Uwanka da wadanda ke kewaye da kai, ka yi farin ciki da farincikinsu, kuma ka samu walwala da debe kewa a dalilin nasu walwalar,ka yi tarayya da su a jin dadi da annashawa,
Rayi na kara samun jin dadi a lokacin da mutum ya cinma wata manufa ya yi nasara a aiki ya tsinkayi daukaka  da fa'idojinta, kamar yadda ya ke shiga rayuwa mafi  sa'ida idan ya kammala wata ibada,zai yi murna da azumi yayin da ya sha ruwa, zai yi murna da sallah yayin da ya ya yi ta, haka kuma da hajji bayan ya sauke ayyukanta.
Dadi na kai wa makura idan mutum ya yarda da  kaddara ta Ubangiji, ya zama ya samu yakini da Allah Madaukaki a dukkan  abin da ya hukunta na al'amari, Abu Addarda ya ce : ( Lalle Idan Allah ya kaddara hukunci to yana so bayi su yarda da shi)
Ibnu Mas'ud ya ce : (Allah cikin adalcinsa ya sanya hutu da farinciki a yakini da yarda, ya kuma sanya bakin ciki da bacin rai a shakku.)
Umar dan Abdul'Aziz Allah ya masa rahama ya ce :( Na wayi gari ba abin da ya rage na ke jin dadinsa sai cikin yarda da abin da Allah ya hukunta)
Huduba ta biyu
Mai hankali ya na baiwa rayuwar duniya matsayinta, bai kwace wa a tunanin sa alkawarin Allah duk yadda kyala kyalan duniya da kawannta  ke ci da habaka, Allah  Madaukakin sarki ya ce :( kuma wannan rayuwa ta duniya ba ta zamo ba face abar shagala da wasa, kuma lalle lahira tabbas ita ce rayuwa, da sun kasance suna sani,)
Mai hankali zai yi taka tsantsan da jindadi na boge, wanda ke haifar da hasara da nadama, domin sabo karshen sa kaskanci ne da bakin ciki da radadi, ba wata ni'ima da zata gushe wa mutum face sabo da shu'umci irin na sabonsa, domin idan Allah ya yi ni'ima ga bawansa  sai ya kiyaye ta gare shi ba zai sauya ta gare shi ba har sai idan shin ne da kansa ya yi aiki don canja ta, (Lalle ne Allah bai canja abin da ya ke ga mutane sai sun canja abin da ya ke ga zukatansu kuma idan Allah ya yi nufin wata azaba game da mutane to babu mai mayar da ita kuma ba su da wani majibinci baicin shi ).
Wace hasara ce ta fi jin dadin da zai haifar da fushin Allah da azabarsa? Allah madaukakin sarki ya ce :(wancan domin abin da ku ka kasance ne kuna farin ciki da shi a cikin kasa ba da hakki ba kuma da abin da kuka kasance kuna yi na nishadi).
                                                                                                                                                                                        









الخميس، 29 يونيو 2017

CI GABA DA AYYUKAN DAA BAYAN WATAN AZUMI

Hudubar masallacin Annabi  6-shawwal 1438AH na sheikh Abdullah bin Abdurrahman Albuaijan
Dukkan yabo da godiya  sun tabbata ga Alllah, wanda da ni'marsa ce ayyuka na  kwarai ke kammala, na shaida babu abin bawtawa da gaskiya sai Allah shi kadai ya ke bashi da abokin tarayya, Ubangijin kasa da sammai na shaida lalle Annabin mu Muhammadu bawansa ne kuma manzonsane, shine mafi darajan wadanda su ka yi gaggawa zuwa ga alkin alheri,
 Allah ka yi dadin tsira da aminci da albarka a gare shi da iyalansa da sahabbansa masu tsoron Allah da ayyuka na kwarai.
 Baya haka:
lalle mafi alherin zance shine littafin Allah kuma mafi alherin koyarwa shine koyarwan Annabi muhammadu tsira da  amincin Allah su tabbata a gareshi,  mafi sharrin al'amura shine fararrunsu dukkan bidi' a kuma bata ce dukkan bata kuma yana wuta .
ya ku bayin Allah ina muku wasiyya da ni kaina da tsoron Allah Mabuwayi da daukaka domin ita ce wasiyyan Allah ga mutanen farko da na karshe (kuma lalle ne hakika mun yi wasiyya daga wanda aka baiwa littafi a gabaninku da ku cewa kubi Allah da takawa
ya jama'r musulmi:
cikin shudewan zamanunnuka akwai abin lura mafi girma haka  cikin jujjuyawar ranaku akwai gargadi mafi girma (lalle ne a cikin sabawan dare da yini da abin da Allah ya halitta a cikin sammai da kasa akwai ayoyi ga mutane wadanda su ke yin takawa).
Ya ku bayin  Allah!  hakika munyi bankwana da wata mai girma kamin wasu yan kawana ki kadan kum wani lokaci ne mai girma daga cikin lokutan alheri da albarka ya kasance yana cike da riba da kyawtuttuka da gafara da rahama wanda ke ratsa zuciya ga idanuwa kuma na zubar da hawaye ga zukata sun  rusunawa Ubangijinsu kuma suna cikin tsoro, da gabbai sun himmatu suna fiskantan Allah da wurin ambaton shi kuma ana raya masallatai da ambaton Allah da karatun alkura'ni ga natsuwa ta sauko kuma rahama ta lullube.
Allah ya karrama mu da azumi a wuninsa da abin da ya sawwaka na  tsayuwa a darensa, ya kuma  datar da mu a cikinsa da da yawa daga nau'uka  na da'a da ibadoji da zikiri da adduao'i da sadakoki, to dukkan yabo da godiya da baiwa na Allah ne to muna godiya a gare shi bisa wadannan ni'momi to   ya Allah ka karba .
Ba wani abu bane face wasu ranaku kididdigaggu da awowi iyakantattu da wasu  'yan lokuta da ke shudewa hakika gajiyansu da wahalansu sun tafi saura ladarsu da ribarsu in Allah ya yarda .
Watan ramadana ya kare kuma ya nade tabarmarsa wanda ya rabauta a cikinsa ya rabauta wanda aka haramtawa kuma an haramta mishi Allah sarki wanene aka karbi aikin shi a cikin mu yi mishi murna! kuma wanene aka maida mishi mu mishi jaje! .



 Ya ku bayin Allah
Ibada na da tasiri a halayen ma'abotanta Allah madaukakin sarki ya ce:
 (lalle salla tana hani ga alfahasha da munkari ).
Na daga cikin alamomin karban ayyuka akawai gyaruwan halaye daga wani halin zuwa halin da yafi kyau  (lalle da'a  na shiryarwa zuwa ga aljanna )
Ta daya bangaren kuma na daga cikin alamomin  tsiya da kuma rashin karban aiki akwai komawa baya zuwa ga munanan ayyuka bayan shudewan ramadana  da canjawan hali zuwa mafi muni domin shi sabo sashinsa na jan sashi (madalla da aikata kyakkyawa bayan mummuna don zata gogeta wanda yafi kyau kuma shine mutum  ya aikata kyakkyawa bayan kyakyawa,  mafi muni kuma aikata mummuna bayan kyakkyawa domin zata shafe albarkanta kuma ta gogeta . zunubi guda daya bayan tuba yafi muni akan zunubai da yawa kafin  tuba, juyawa zuwa ga munanan halaye yafi wuyan  sha'ani akan cuta watakila ma ta halakar, roki Allah tabbatuwa akan da'a har zuwa mutuwa , kuma mu nemi  tsarinsa daga juyawan zukata  da kuma lalacewa bayan gyaruwa, abin mamaki da dabbancin kaskancin sabo bayan daukaka irin na da'a, abin mamaki kuma da abkawa cikin talaucin kwadayi bayan wadatan zuci).
Ya ku musulmai
Lalle hanyoyin alheri na da yawa ina masu binsa haka kuma kofofin nasa a bude suke ina masu shigansu  lalle gaskiya a bayyane take ba mai baude wa daga gare ta sai halakakku,  to ku yi riko ya ku bayin Allah da kaso dagsa dukkan biyayya  (ya ku wadanda suka yi imani ku yi rukui kuma ku yi sujjada kuma ku bautawa ubangijinku kuma ku aikata alheri saboda ku samu babban rabo )
Kuma lalle hakuri a kan dimantan da'a da tsayuwa a kan tafarki da tabbatuwa na daga cikin mafi girman ayyukan da'a, tabbatuwa da dogewa dalili ne na ikhlasi  da  karban aiki , (mafi soyuwan  ayyuka a wurin Allah su ne wadanda aka dawwama a kansu )
(aikin manzon Allah ya kasance dimamme )
To ku tabbatu akan  da'a, ku tabbatu a kan da'a  kuma  ku tsayu a kan biyayya, to ku tsayu a kan biyayya kuma ku dawwama a kan ayyuka .
Ya ku bayin Allah !
Ku yi kwadayin karban ayyuka kuma ku kiyayi talauci da gushewa ,lalle mafi girman hasara   shine ka bawa waninka mafi girman abinda ka samu na daga lada, to wannan shi ne talauci na gaskiya.
An karbo daga Abu Huraira Allah ya kara masa yarda ya ce manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :( shin kun san wanene matalauci ?  sai suka ce matalauci shine wanda bai da dirhami ko kaya sai ya ce: matalauci daga alumma ta  shine wanda zai zo ranar alkiyama da salla da azumi da zakka, ya zo ya zagi wannan kuma ya yi wa wannan kazafi kuma ya ci dukiyan wannan kuma ya zubar da jinin wannan kuma ya daki wannan  sai abawa wannan daga ayyukan shi  kyawawa  wannan ma daga ayyukan shi kyawawa in ayyukansa  kyawawa sun  kare kafin a gama masa hisabi  Sai a dauki  zunuban wannan sai a dora mishi sai a hurgashi cikin wuta )muslim ne ya rawaito

Bayin Allah!
Kuma rena sabon Allah da bushewar ido wurin keta alhurmarsa na daga cikin sababi mafi girma na tsiyacewa da hasara  da bata da tabewa, an karbo daga Sauban  Allah ya kara yarda  a gare shi cewa Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Lallai zan san wasu mutane acikin al'umata za su zo ranar alkiyama da ayuka misalin duwatsun Tihama farare  sai Allah ya maishe su  tarwatsatssen kura ,  Sauban ya ce: ya Manzon Allah siffanta mana su don kar mu kasance cikin su a halin ba mu sani ba ,  sai ya ce  ai su dinnan lalle 'yan uwan ku ne  kuma wadanda fatar ku iri daya, kuma suna riko cikin dare  kamar yadda ku ke riko,  sai dai su din wasu mutane ne da idan sun kebanta da ababen da Allah ya haramta sai su keta alfarmarsa,  sun kasance suna azumi kuma suna salla kuma suna rikan wani lokaci cikin dare  sai dai basa murakabar Allah  a lokacin yalwa,  to idan sun kebanta da abin da Allah  ya haramta sai su keta alfarmarsu  sai Allah ya ruguza ayukan su ( Kuma abin da  ba su kasance suna  zato ba daga Allah ya bayyana a gare su) .
 Idan ka kadaita a wani zamanin wata rana  to kar ka ce *
                                                     Na kadaita sai dai ka ce ina da mai mini murakaba
Kada ka zaci Allah yana gafala na wani lokaci  * 
                                                    ko kuma abin da ake boyewa   yana fakuwa a gare shi.
ku saurara  ku tsayu akan da'a wa Ubangijinku ku  amsa kiransa ku bi umarnin sa  a dukkan  matakan rayuwanku za ku samu rabauta da ganima   da walwala da tsira   ( Lalle ne wadan da suka ce '' Ubangijin mu Allah ne''     sa'annan suka daidaitu to, babu wani tsoro a kan su , kuma baza su yi bakin ciki ba  . to wadannan su ne ma'abota aljanna suna masu dauwama a cikinta sakayyan abin da suka kasance suna aikatawa  ).


                            HUDUBA NA BIYU
Lalle dukkan yabo da godiya sun tabata ga Allah  muna gode mishi kuma muna neman taimakonsa , muna neman shiriyarsa , kuma muna neman gafararsa , muna tuba zuwa gare shi , muna neman tsarin Allah daga kawunan mu da kuma munanan ayukanmu   wanda Allah ya shiryar da shi ba mai batar da shi  wanda kuma Allah ya  batar da shi babu mai shiryar da shi , na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai  yake bashi da abokin tarayya , na shaida Annabi Muhammadu bawansa ne  kuma Manzon sa ne , tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyalansa da sahabansa  , da  wadanda suka bisu da kyautatawa har zuwa ranar sakayya da aminci tabbatacce mai yawa.

 Ya ku Musulmai  ku ji tsoron Allah   ku  gaggauta  ribatan ayukanku kafin karewar rayuwarku   ku tabbatar da maganganun ku ta hanyar ayukan ku   domin lalle hakika  rayuwar mutum  shi ne abinda  ya tafiyar da shi a cikin da'a  wa  Allah ,  lalle mai wayo shi ne wanda  ya yi hisabi  da kansa ya yi aiki don bayan mutuwarsa   shi kuma  wanda ya gajiya  shi ne wanda ya bi son ran shi ya yi ta gurace – gurace  a wurin Allah .
 Ya ku bayin Allah      watanni dukkan su lokuta ne na ibada  ko da sun  saba a wurin falala.  rayuwa dukkanin ta dama ce ta aiki da kuma da'a , ko wanne yana wayan gari  yana mai saida kansa, wani ya 'yanta ta wani kuma  ya halakata , sannan kowa ana saukake mishi abinda a ka halicce shi don shi   .
 To ya wanda ya cika a ramadana ya kyautata   bisa mafi kyawun kyautatawa , maganganun shi da ayukan shi suka    kawata,  to ka tabbatu kada ka canza a bayan shi a cikin shauwal.
 Ya wanda mutane suka tsere maka   aka barka a baya mafi yawan rayuwa ya tafi   sai zanyi , bai yin ba , dama ta Ramadan ta tsere maka baka ci riba ba , taho  , to, kofofin basu gushe ba suna bude ,  kuma tuba ana karbanta   Allah madaukakin sarki ya ce :( Ka ce , (Allah ya ce) '' ya ku bayi Na  wadan da suka yi barna  akan rayukansu ! kada ku yanke kauna   daga rahamar Allah . Lallai Allah na gafarta zunubai  gaba daya .  Lallai shi ,  shi ne mai gafara , mai jin kai .
  Ya ku  jama'ar Musulmai :
Lallai na daga  cikin hanyoyi na shiriya da kuma aikin Musdafa  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  akwai azumtar   azumi shida na watan shauwal,  an karbo daga Abu Ayuba Al'ansari Allah ya kara yarda a gare shi Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata gare shi ya ce : ( Wanda ya yi azumin Ramadana ya bi shi da guda shida a shauwal  yana dai-dai  da ya yi azumin shekara)
 Hakika Allah ya sanya  lada goma ga kyakkyawa   daya wato wata  daya na da ladan watanni goma ,   ranaku shida kuma na bayan salla na da ribin su sau goma wato kwana sittin wannan shi ne shekara guda cikakkiya .
Ba laifi , a yi azumin su a jere ko a rarrabe  kada dayan ku yayiwa kanshi rowa  na wannan kwanaki shidan ta iya yiwuwa a rubuta  shi  cikin wadanda suka yi azumin shekara,  lallai kuwa wannan babban ganima ce wanda ke sa mutum yayi kokari don ya same shi.
  Ya ku Musulmai :
  Lallai abin da 'yan ta'adda suka tashi da shi a cikin azumi kuma  a makka  a kusa da ka'aba  na daga cikin ayyuka na ta'addanci   wanda shari'a da hankali duka zai kyamace shi ,  basu kiyaye alfarmar Ramadana ba  ko alfarmar daki mai alhurma ba  ,  ko kuma alhurmar jinin muminai ba ,  ma su azumi , lallai wannan na daga cikin kaidi na makiya musulunci  da kuma bushewar ran mahara  wanda suke aikin barna a doron kasa  .
 Lallai dakin na da Ubangijin da zai kiyaye shi , hakika Allah yayi alkawarin narkon azaba   ga wanda ya keta alhurmar sa, Allah ya ce : (Lallai wadanda suka kafurta kuma suka taushe''  mutane'' daga hanyar Allah da masallaci mai alhurma     wanda muka sanya shi ga mutane alhali kuwa` mazauni a ciki da bakauye dai-dai suke kuma wanda ya yi nufin karkatar da gaskiya a cikinsa da zalunci  za mu dandana masa daga wata azaba mai radadi).
Allah  ya kiyaye  shi daga dukkan mai ketare iyaka azzalumi , maha'inci , mai laifi , shaidani abin jefewa , mai girman kai la'imi (mai dakon mummunan abu)  ya faru da musulunci ,  to, mugunyan musifa  mai kewayewa ta tabbata akansa ,Allah ya maida mishi kaidinsa a mokoshinsa , ya sanya mummunan shirinsa  ya zama  halakarwa a gare shi , kuma Allah ya yanke karshensa .
Ya ku bayin Allah:
 Lallai Allah mabuwayi da daukakaa ya umarce mu da al'amari mai girma , ku saurara! Wanda shi ne salati da aminci ga Annabi mai girma ya Allah ka yi dadin tsira da aminci da  albarka bisa  ga shugabanmu Annabin mu Muhammad.
 Ya Allah ka yarda da kalifofi shiryayyu Abubakar da Umar  da Usman da Ali da iyalai baki daya da wanda ya bi su da kyautatawa  har zuwa ranar sakayya .
 Ya Allah ka sanya mu cikin wadanda ka karbi azuminsu  da tsayuwansu da sauran ayukan su .
 Ya Allah ka maimaita mana Ramadan shekaru masu yawa   muna cikin lafiya da aminci da imani    .
Ya Allah ka tsawaita rayuwarmu ka kyautata ayukanmu  ka bamu kyakkyawan karshe .
Ya Allah ka gyara halayen Musulmai a ko ina  ya Ubangijin talikai  .
Ya Allah ka kiyaye shugabanmu kadimul haramaini sharifaini da kiyayewan ka ka ba shi kulawa da kulawarka .
 Ya Allah ka datar da mataimakin shi cikin abin da kake so kuma ka yarda da shi , ka riki makwarkwadan su  da da'a da takawa .
 Ya Allah ka datar da su cikin abinda akwai alheri ga Musulunci da musulmai  , da kuma abin da cikin shi a kwai gyaruwar gari da bayi .
Ya Allah ka azurta shi da abokan sirri na kwarai, masu nasiha wanda za su  nusar da su zuwa ga alheri kuma su taimaka musu a kanshi , ya Ubangijin talikai.
 


الخميس، 25 مايو 2017

GODIYA GA ALLAH



Hudubar juma'a na masallacin Annabi tare da sheikh Salah Bin Muhammad Al Budair
16/sha'aban/ 1438 AH
Ya ku musulmai!
Godiya hanya ce ta kari da takawa da dace.
Rabiu dan Anas yace: lallai  Allah na ambaton wanda ya ambace shi kuma yana kari ga wanda ya gode mishi kuma yana azabtar da wanda ya kafurce mishi
Na gode maka lalle godiya wata igiyace ta takawa* kuma ba dukkan wanda ka yiwa ni'ma bane yake biya.
Allah madaukakin sarki yace (kuyi godewa ni'mar Allah in kun kasance shi kadai kuke bawtawa ) 
(ku godemini kada ku kafurce mini).
An karbo daga Mu'azu dan Jabal Allah yakara yarda a gare shi yace lalle manzon Allah yayi riko  da hanun shi sai yace ya Mu'azu  wallahi ni lalle ina sonka wallahi lalle ni ina sonka, sai yace ;ina ma wasiyya ya kai Mu'az kar ka bar fadin cewa bayan kowani sallah : ya Allah ka taimakeni bisa ambatonka da godiya a gare ka da kyautata bauta a gare ka) Abu dauda ne ya fitar da shi.
Dukkan yabo da godiya naka ne ya ubangiji sa'annan dukkan yabo naka ne muddin baki na furuci, falalarka ta kebance ni kuma ta game, daga gun ka ne gani da ji da dandano,  da shakan ga wuni ma haske ga dare mai duhu ga kuma dutse mai tudu da tsirrai wanda suke tsaye akan makyangamansu da wadanda suke akasin haka.
Yaku musulmai
Lalle ku kuna rayuwa a cikin aminci mai yawa da arziki mai yalwa da rayuwa na jin dadi da ci da sha, ga wasu a kewayenku matsanancin yunwa na kashe su ga mutuwa na bi ta kansu a kashe   akamasu amasayin bayi a riki matayensu kuyangi suna kuma fama da bala'i da annoba suna kuma fiskanta tsadan abinci ga kuma fitar da su da aka yi daga gidajensu ba abin da za kagani sai uwa cikin yunwa yara cikin  kuka ga alummu raunuka  ya illantasu to ku kiyaye wasa da ni'mar da Allah ya yi muku kar ni'man ya mantar da ku godiyan Allah a gare ku, ku  yi dubi da abin da Ubangijinku ya yalwata a gareku na daga ni'momi ku san hakkin shi ne mai muku ni'man
Ku kasan ce daga cikin wadanda suka jawu gare shi ta hanyar godiya bisa ga ni'imominsa,
Kar kuyi amfani da kyauta  da ya muku cikin saba masa kada shaidanu su rudekukada makiyanku su yaudareku da bata ,karku bayyana sabo bayan samuwan arziki da aminci da bayani da baiwa,ku kyautata muamala da ni'imomi, ku kiyaye ni'imomin da ke tare da ku, sai kuma ku nemi ni'imomin da kuka rasa ,ku nemi dawwamar kyautar Allah da karamcinsa ni'ima ba ta juya baya idan ta fiskanto, ba a dauke ta bayan ta sauka ba a dauke wata karama bayan an bada ta ,sai dai  kasancewarta kyauta da ba a gode ba ,ko sakamakon kusakurai da aka aikata kuma ita ni'ima idan an yi godiya sai ta tabbata, idan an butulce saita guje.
ya wanda ke tafiya akan koyin kafirci ya sanya kafarsa cikin tawagar matafiya na kafirci da fasikanci da sharri, abin da ya rudeka shine hakurin Allah sararawarsa harka juya baya da fiskanka ka yi watsi da hakkin Allah.
Ya kai dan' adam lallai ka gafala,  sai  kace ba zaka kare ba ko ba zaka halaka, ba ya wanda yayi sharri da dagawa da sabo da fasikanci da fajirci ,shin ko kana zaton kyautar bata halake ba ne, ko ni'imar ba a amsarta ne,dako da jinkiri da rashin gajiyawa ukuba ke diban ka, ka gajarta daga barnarka Allah bai taba kama mutane ba face a yayin da suke mayensu suka shagaltu cikin rudunsu da walwalansu, sau da yawa Allah kan bawa mutane arziki da yalwa da ni'ima, sai suka riki ni'imar Allah tamkar wani tsani ne da zasu haura su tsallaka zuwa ga saba mishi suka rike shi matakala zuwaga abin da Allah ya hana sai suka zaci wannan kyautar da ni'ima wata girmamawa ce da daukaka da darajanta su kan saura da fifitasu da zabansu basu san hakan ba wani abu bane sai daurin talala, sau barkatai akan yiwa wasu daurin talala ta hanyar ihsani, sau da yawa wani kan fitinu in an yabe shi, wani kuma ya rudu in Allah suturce shi bai tona masa asiri ba.
 Ya ku musulmi!
 ka kiyaye fadawa cikin sabon Allah da nuta a cikinsa, da kwankwada daga gare shi da yin sakaci gurin keta laduba, da yin karan tsaye ga tauhidi da sharia da addini, ku kiyaye daga mataimakan shaidan da abokansa dake kokarin batar da ku ta hanyar yaudara kuyi nesa da mummunar fahimtarsu da bataccen tafarkinsu, ku kauda kai daga kiranye kiranyesu, ku kaurace wa tawagarsu, ku wofantar da hanyarsu  ku shakala yinsu, kar kubi soye soyen rayu kansu da sha'awe sha'awensu, kar kuyi biyayya ga mai zunubi ko mai yawan sabo mai yawan kafurci, (kada ka bi wanda muka rabkanar da zuciyarsa ga barin  ambatonmu,alhali kuwa al'amarinsa ya kasance yin barna)
( ku kauda kai daga wanda ya juya bayadaga ambatommu bai nufin komai sai rayuwar duniya)
Makhlad dan Husain yace: An kasance ana cewa : (Godiya shi ne barin sabo)
Mai lura mai hankali yakan banbance tsakanin tsaki da tsakuwa, kuma ya rabe tsakanin zare da abawa domin rogo ba kitse bane.
Yaku musulmai!
 ku janyowa kanku kari ta hanyar  godiya daga kyauta kuyi nesa daga sifa ta butulci da afkawa ga sabo, kuyi nesa daga abin da aka haramta, kar kuyi sabuban da za su kai ku ga fadawa cikinta, don godiya ga Allah bisa ga ni'imominsa masu yawa  da ya baku, duk wanda ya tsallaka halall ya fada ga haram to ya ketare iyaka kuma yayi zalunci,
 Allah yace:(wadancan iyakokin Allah ne, sabo da haka kada ku ketare su, to duk wanda ke ketare iyakokin Allah wadan nan sune azzalumai)
 yaku musulmai ku kiyaye yin dabaru don bata hukunce- hukunce na sharia don ku isa zuwa ga abubuwa da aka haramta munana, don aikata hakan baya cikin aikin masu tauhidi masu godiya, aa yana cikin sifofi na fasikai batattu ) Al hiyal wato dabaru jam'i ne na dabara hanya ce ta boye da zata isar dakai ga manufa.
Imamun Nasafi yace acikin Al kafi daga Muhammad dan Alhasan yace: Baya cikin dabi'ar mumini gujewa hukunce- hukuncen Allah ta hanyar dabaru da zasu kai mutum ga bata gaskiya .
 Allah ya sanya ni da ku cikin masu godiya a halin yalwa ya tabbatar da mu akan addininsa  ba tare da baudewa ba .
HUDUBA TA BIYU:-
Ya ku Musulmai :  Yarda da kadan sifa ce ta masu godiya,  ba sa rena ni'imar Allah  ko da ta karanta,  a duk yayin da wani abu na al'amarin duniya ya wuyata a gare su,  sai su wadatu da abin da ya ke koma bayansa , kuma su yarda ,  hakika ya daukaka duk wanda ya yi wadatan zuci ,  kuma ya kaskanta duk wanda ya sa kwadayi,   daga cikin mutane akwai wanda baya yarda da abin da Allah ya kasa mishi na  arziki ,  za ka ganshi  yana fushi yana raki  yana kuma fatan abin da ke hanun wanin shi na daga matsayi da  dukiya da hali ,  

Yaro na neman girma  *   tsoho kuwa na neman  ya koma yaro
 Me zaman banza na neman aiki   *  Ma'abocin aiki kuma ya kosa
Ma'aboci dukiya kuma na cikin gajiya  *  Matalauci kuma na cikin wahala
Mai yara kuma na cikin bacin rai   *  mai neman su kuma gashinan ya jikkata
 Mutumin da aka yi galaba akan shi kuma yana cikin  tsiya  *  wanda  kuma ya yi nasara shi kuma bai da  hutu
Zai rika neman daukaka  cikin tsoron hasara   *  idan ya yi nasara da ita kuma  sai jikin sa ya mutu .
Arziki kaso ne daga Allah  wanda ya fito bisa hikima  da gudanarwa da ilimi game da halin bayi,  kada ku yi hasada, kada ku yi fatan abin da Allah ya fifita wasunku akan wasu da shi  , kada dayanku ya yi burin  dukiyan wanin shi  da iyalan shi,   ku roka mishi Allah albarka , kuma  ku roki Allah daga taskar sa da bata karewa , a cikin mutane akwai wanda yake rokan mutane don ya bunkasa dukiyan shi, zai rika bijiro musu a masallatayya da kuma wuraren tarurruka  ,   da kuma lokuta masu daraja  kamar juma'a  da ramadan,  watakila ma ya rike dan yaro  ya koya mishi kaskanci da roko  domin neman tausayin mutane   da kuma neman yawaita kyautan su .
An karbo daga Abu Huraira  Allah ya kara yarda a gare  shi ya ce :  Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :''  Wanda ya roki mutane dukiyan su  don neman ya yi kudi  to hakika garwashin wuta yake rokan su  to ya roki dan kadan ko da yawa  '' . Muslim ne ya rawaito shi.
 Ya ku Musulmai :
 Almabazzaranci da dukiya  da ciyar da shi a gurin da ba hakkinsa ba   hakanan a wurin alfahari da neman suna,  da tinkaho  da shi   kishiyan godiya ne .
Mujahid ya ce:  da mutum zai ciyar da dukiyan shi gaba daya a cikin hakki , to, da bai zama  almabazzaranci ba  .
 Ciyar da abinci  falala ne mai girma  da kuma ciyar da masu azumi abincin buda baki   a Ramadan  kusanci ne mai daraja , kuma  ibada ne mai girma  da ya dace  duk wani  wanda ya yi dace   ya yi kwadayin ta,
 Muna gargadi game da barna cikin fadada  shinfidar cin abinci  ba tare da bukata ba      da zuba dabino da biredi da abinci ba tare da iyaka ba,  wanda karshe makomansu ya zama abin jefarwa a wurin tara shara , ku tuna 'yan uwanku talakawa da wadanda suke cikin jarabawa a kasar fari   , da tsananin talauci  da yunwa  da  yake -yake  .
Ku nemi abin da yake dai-dai, ku kusanto , ku yi bishara, kuma ku yi fatan alheri, lallai Allah baya sarayar da ladan wanda ya kyautata aiki,
 lalle Allah bai lalata ladan masu kyautatawa.            

MARABA DA RAMADAN

HUDUBAR  JUMA'A NA MASALLACIN  ANNABI TARE DA SHAIKH ALIYU DAN  ABDURRAHMAN AL, HUZAIFI  NA 30/8/ 1438
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
  Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah Mabuwayi mai yawan gafara yana halittan abin da ya so kuma ya zaba abin da ya so , mai juya dare da rana   lallai  cikin haka  akwai abun lura  ga masu basira, ina kyautata  yabo ga Ubangiji na kuma ina gode mishi  ina tuba zuwa gare shi  ina nemar   gafarar sa   na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai yake ba shi da abokin tarayya  tilo  mai rinjaye   na shaida Annabin mu  kuma shugabanmu Muhammad bawansa ne kuma Manzon sa ne zababbe  ya Allah ka yi dadin tsira da aminci da albarka  bisa ga bawanka kuma Manzon ka Muhammad da iyalansa  da sahabbansa masu biyayya .
Bayan haka ku ji tsoron Allah Madaukaki  ku mishi biyayya   ba wanda  zai tsiyata ta hanyar   yiwa Allah da'a  ,  haka kuma ba wanda zai rabauta ta hanyar sabawa Allah  .
 Ya ku bayin Allah !  
Ku aminta da alkawarin Allah   bisa ga kyawawan ayyuka , ku yi kokari  don samun kyakkyawan karshe da makoma   to,  Ubangijinku mai yawan godiya ne  kuma masani   mawadaci ne kuma mai karamci  yana kira don a nemi kusanci zuwa gare shi   da abinda  ya ke so ,  kuma shi mawadaci ne  ga barin da'an bayi   yana muku gargadi daga sabo  a halin kuwa ba zai cutar da shi ba,   wanda ya tsayu akan zunubai masu halakarwa  Allah madaukakin sarki ya ce :  (  Wanda ya yi aiki na kwarai to, don kansa wanda  ya yi munana to, (alhaki)  a kansa Ubangijinka ba mai zalunci ba ne ga bayi  ).
 Kuma Allah madaukakin sarki ya ce : (  Kuma duk wanda ya juya baya akan diga-digansa  to, ba zai cutar da Allah da komai ba  kuma Allah yana sakanyawa masu godiya  ).
 Ku kasance ya ku mutane cikin tsoron azaban Allah domin baya sauka ga wani face ya halaka shi , haka kuma baya kewaya wani wanda ya gafala face ya azabtar da shi   ya tsiyata shi  Allah madaukakin sarki ya ce :  ( Kuma wanda hushi na ya sauka akansa to lallai ne ya fadi )
 Abun mamaki ga mutumin da yake aiki don duniya ya manta da lahira , to, duniya akan same ta ta hanyar  aiki hakanan akan same ta ba ta hanyar  aiki ba ga wanda ya gaza yin aikin,  amma ita lahira da  ni'imarta   ba a riskanta sai da aiki,  Allah madaukakin sarki ya ce :
( Kuma wancan ita ce  Aljannar  wannan da aka  gadar da ku ita   sabo da abin da ku ka kasance kuna aikatawa).
Ya ku Musulmai :
 Ga wani lokaci mai girma ya sauka a gare ku , kuma wata  mai karamci  ,  albarkatu na sauka a cikinta da alheri , kuma ana kankare zunubai a cikinta  watan ramadana wanda Allah ya sanya mishi falala    . An karbo daga Abu Sa'id Allah ya kara mishi yarda ya  ce: daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Jagoran watanni shi ne watan Ramadana  mafi girman al'hurma kuma shi ne watan zulhijja ) Albazzar ne ya rawaito shi .
  Allah madaukakin sarki ya ce : ( watan ramadana da aka saukar da alkur'ani a cikinta shiriya ne ga mutane da hujjoji bayyanannu  na shiriya  da kuma rarrabewa )  lokaci na Ramadan lokaci ne mai albarka da Allah ya tattaro a cikinsa  ibadoji na azumi tare da salla da zakka  ga wanda ya ke yin zakka a cikinsa  , ga kuma karamin hajji acikinta , wanda  shi ne umra  da kuma yawaita karatun Alkur'ani da nau'uka  daban –daban    na ambaton Allah  da umarni da kyakkyawa da hani da mummuna    da sauran ayuka na da'a ga wanda ya ke son yawaita  neman  kusanci   to, sabuba na alherin cikin sa na da yawa kuma a bayyane suke  sabuban sharri kuma a ramadana dan kadanne  ,  ana shiga tsakanin shaidanu da  abin da suke so na barna  da batar da  Musulmi  da  kange shi daga da'a.  An karbo daga Abu Huraira Allah ya kara yarda a gare shi daga Annabi  tisra da amincin Allah su tabbata a gare shi  ya ce : (  Idan Ramadana ya zo ana bubbude kofofin Aljanna a rurrufe  kofofin jahannama a daure shaidanu cikin mari ) Buhari ne ya rawaito da  Muslim
Daga cikin nau'uka na lada da  ni'ima a cikin Aljanna,  akwai irin nau'ukan da'a da ibada da suka dace da su anan duniya    , to dukkan da'a na  da ladan shi kuma  da ni'ima da ya dace da shi, Allah madaukakin sarki ya ce: Ana ce musu ( Ku ci  kuma ku sha a cikin ni'ima sabo da abin da ku ka gabatar  a cikin kwanukan da suka shige )
An karbo daga sahal Dan Sa'ad  Allah ya kara yarda  a gare shi  ya ce : Daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbat a gare  shi ya ce : (  A cikin aljanna a kwai kofan da ake kira arrayanu za a kira masu azumi ta gun shi , duk wanda ya kasance acikin masu azumi zai shige shi, wanda ya shige shi ba zai ji kishi ba har abada ,  ) Buhari ne ya rawaito shi
  Mafi girman girmamawa ga wanda ya shiga aljanna shi ne dubi zuwa ga fiskan Ubangiji mai girma    wanda shi din sakayya ne ga kyautatawa  da musulmi ya yi na bautawa Allah kamar yana ganin shi , Allah Madaukakin sarki yace :( Wadanda suka kyautata yi suna da abu mai kyau kuma suna da kari) Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya fassara kari da kallo zuwa ga fiskar Allah Mai girma, kamar yadda ya zo a hadisin salman Allah kara yarda a gare shi, wanda Muslim ya rawaito, To sakayyar na daga irin jinsin aikin da mutum ya yi, kamar yadda nau'i na azaba ma ya ta'allaka ne da irin sabo da aka yi, To cin itaciyar zakkumi  da shan tafasasshen ruwa sakayya ne ga cin riba da haram, da shan abubuwan maye da hodar iblis, kwarara ruwan zafi a kai sakayya ne na girman kai da jiji da kai daga bin shariar Allah da kin jawuwa a tafarkinsa,   Allah Madaukakin sarki yace: ( Lalle itaciyar zakkum. Ita ce abincin mai laifi. Kamar narkakken kwalta, yana tafasa a cikin cikuna. Kamar tafasar ruwan zafi.ku kama shi sa'annan ku fizge shi zuwa ga tsakiyar jahim. Sa'annan ku zuba a kansa daga azabar ruwan zafi. Ka dandana lalle kai ne! kai ne mabuwayi mai girma ) to sakayya na daga ginsin aiki  a duniya da lahira.
Albishirinku ya ku musulmai da albishirin manzon Allah ya yi ga sahabbansa game da ramadana domin hakika yakasance yana musu albishir da shi a karshen sha'ban don su shirya, to ku fiskanci wannan wata da dukkan alheri  kuma ku mishi dukkan tattali, ku fiskance shi da neman lada da farin ciki mai tsanani , Allah ya kai ku zuwa gareshi Allah madaukakin sarki yace :(ka ce da falalar Allah da rahamansa sai su yi farin ciki da wannan shi ne mafi alheri daga abin da suke tarawa ) ku fiskance shi da tuba daga dukka zunubai don Allah ya goge muku abin da ya gabata na daga zunubai da shi ku fiskance shi da maida abinda aka zalunta ga ma'botansa  don  Ubangiginka ya kiyaye maka kyawawa ya kankare maka munana ka tuna akwai ranar da zai zo ba zaka riski ramadan ba, ka kasance mai shirya wa mutuwa da kuma  musibunta,  ka kiyaye azumin ka daga wasa da batsa  da cin nama dayanku da annamimanci da magana mara kyau da ayyukan sabo da kallo zuwa ga abubuwan da aka haramta ka kiyaye zuciyarka daga munanan sake- sake,  An karbo daga Ibnu umar Allah ya kara yarda a gare su  daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a ga re shi ya ce :( Ta iya yiyuwa wani mai azumin kason shi daga azumin sa shine yunwa da kishin ruwa, ta iya yiwuwa wani mai tsayuwan dare rabonshi na tsayuwansa shine hana idonshi barci ) Addabarani ya rawaito shi a cikin littafinshi Alkabir, Imamu Al munziri  ya ce isnadin ba shi da laifi,
An karbo daga Abu huraira  Allah ya kara yarda a gare shi ya ce:Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :(Duk wanda bai bar fadin karya ba da aiki da shi to Allah bai da bukatan barin  abincinsa  da abin shan sa ) Bukhari ne ya rawaito da Abu Dawuda da Tirmizi.
 An karbo daga Abu Ubaida Allah ya kara yarda a gare shi Annabi tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce  (Azumi garkuwa ne) wato kariya ne muddin ba' keta shi ba  )Nasa'I ne ya rawaito da dabrani a Al-ausad  ya kara da :sai aka ce me ya  ke keta ta  sai ya ce da karya da cin naman wani ,
Musulmi yayi kokarin  girmama ladan azumin shi  ta hanyar yawaita ayyukan da'a da neman kusanci a ramadan, na daga tilawan alkura'ani da yawan zikiri da istigfari da yin  salati ga Annabi  tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi da sadaka da kyauta don neman yardan Allah da nau'uka na kyautata wa kamar ilmantarwa da umarni da kyakkyawa da kwadaitar wa zuwa gare shi da hani daga sharri da gargadi game da shi .don yawan da'a tare da yin azumi, yana kara ladar azumi, wanda ya shayar da mai azumi yana da lada kwatan kwacin ladansa ba tare da an tawaye wani abu ba na daga ladansa ba.
 kada ka yi sakaci ya kai musulmi  game da sallan tarawihi da tsayuwan dare musamman kokari na neman lailatul  kadri a goman karshe,  azumin ramadana kankara ne ga zunubai  an karbo daga Abu Huraira Allah ya kara yarda a gare shi ya ce manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :(Duk wanda ya yi azumin ramadana cikin imani da neman lada to za a gafarta  masa abin da ya gabata daga zunubansa  )Buhari da Muslim ne suka rawaito.
  An karbo daga Ubada dan Samit Allah ya kara yarda a gare shi Annabi  tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce game da lailatu al kadri (ku neme shi a goman karshe wanda yayi tsayuwan shi yana mai imani da neman lada sannan yayi dace da shi za a gafarta mishi abin da ya gabata na daga zunuban shi da abin da ya jinkirta ) Ahmad ne ya rawaito da Addabarani a Al kabir.
Ka kirdadi  salla cikin jam'i , kai musulmi  Allah zai kiyaye bawa kuma ya jibinci alamarin shi  kuma ya datar da shi a alamuran shi, wanda ya daidaitar da sallah to duniyarsa za ta tafi hakanan kuma  da  lahirarsa  zai ji dadi a duniya jin dadi irin na dabbobi sannan kuma a ce da shi ranar alkiyama shiga wuta tare da masu shiga.Ya zo a hadisi wanda yayi sallar ishai acikin jama' kamar  ya yi tsayuwan rabin  dare ne, sannan kuma wanda yayi sallar asuba acikin jama'a  kamar wanda yayi tsayuwan dare ne dukaninsa. )Muslim ne ya rawaito a hadisin Usmana dan affan Allah ya kara masa yarda,
Na daga cikin abin da ke girmama hasara kuma yake haramta wa bawa alheri yin azumi da barin salla  ko kuma barin wani sashi daga gare ta.
Na daga cikin tafiyar da rayuwa da bata shi  kwana  da hana ido barci akan wasa ko kuma bibiyan yanar gizo na  barna da kuma bin fina finai masu cutarwa  da zubar da mutunci da bata tarbiyya da halaye,hasara da tabewa na girmama idan mutun ya rinka shagaltuwa da wadannan abubuwa a wannan wata, daga ayyuka na alheri Allah madaukakin sarki ya ce (ku yi gaggawa zuwa ga meman gafara daga ubangijinku da wata aljanna wanda fadinta (daidaida ) sammai da kasa ne an yi tattalinta domin masu takawa )*(wadanda suke ciyarwa a cikin sauki da tsanani kuma suke masu hadiyewar fushi kuma masu yafewa mutane laifi ,kuma Allah yana son masu kyautatawa  ) Allah ya sa mini albarka ni da ku a alkura'ni mai girma   
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah mai shiryarwa zuwa ga hanya madaidaiciya. Ma'aboci falala mai girma, yana baiwarsa ga wanda ya so da falalarsa, ya kuma  hana wanda ya so bisa adalcinsa, shi mabuwayi ne Mai hikima ina kyawtata yabo ga ubangiji na kuma ina gode mishi  ina mai tuba zuwa gare shi ina neman gafararsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai yake ba shi da abokin tarayya Mai iko kuma masani na shaida cewa    Annabinmu kuma shugabanmu  muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne,  ma'abocin sharia' mai haske da shiriya mikakkiya ya Allah ka yi salati da sallama da albarka bisa ga bawanka kuma manzonka muhammad da iyalansa da sahabbansa wanda suka siffantu da dukkan dabiu na karamci.
Bayan haka :
    Ku ji tsoron Allah yadda ya dace a ji tsoronsa kuma kuyi riko da igiya mai karfi na musulunci, Ya ku bayin Allah  ko sanya wa kowani zunubi  tuba hakika masu tuba sun rabauta masu dogewa a kan zunubai sun  yi hasara Allah madaukaki ya ce: (ku tuba zuwa ga Allah ya ku mu'minai  ko za ku za ku rabauta).  wannan wata lokaci ne na tuba kuma na daga cikin  mafi girman zunubai da ya  wajaba atuba daga gareshi akwai shan taba  ka tsarkake bakinka ya kai musulmi daga shan shi,  ka tsarkake bakinka daga gare shi don ambaton Allah da karatun alkura'ni ka dadada kamshinka ga salihai masu zama da kai da mala'ku masu rubutu domin shan taba yana kusanto da shaidanu kuma yana lalata jini kuma yana jawo  cututtuka masu halakarwa, kuma yana gajarta rayuwa, kuma  ka'idoji na shari' na  haramta shi,  ka sani ya kai musulmi ya wajaba ka kwana  da niya tun daga dare, An karbo daga Hafsa Allah ya kara yarda agareta daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata agare shi yace :  (  wanda bai kulla niyarsaba tun daga dare na azumi  to babu azumi agareshi ) Abu dawda da tirmizi da nasa'I  da ibnu majah su ka rawaito shi. Ya zo a hadisi dukk wanda ya sha azumi na ramadana ba tare da uzuri ba ba zai iya biyansa ba ko da ya azumci zamani baki daya.To Allah ya tsare mu. lalle Allah da mala'kunsa na yin salati ga Annabi ya ku wadanda suka yi imani ku yi salati a gare shi da aminci tabbatacce .