الجمعة، 28 يوليو 2017

AL'ARSHI

Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .












































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   


 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .


































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .





































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .



































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .




































Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .