Hudubar jumma'a ta masallacin
annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .
Hudubar jumma'a ta masallacin
annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya
sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa,
muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda
Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai
shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake
ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma
manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa
da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji
tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake
janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah
Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa
da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai
kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun
sunaye gare shi akwai AlKhalik da
Alkhallak Mahalicci, Halitta
aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin
ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin
dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya
halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da
samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce, Allah madaukakin sarki ya ce : ( shin an halitta su ne ba daga komai ba
? ko kuwa sune masu yin halitta )
Zubair Dan Mud'im
Allah ya kara yarda a gare shi ya ce :-
na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul
Duri a sallan Magriba , ya yin da ya isa
wannan aya ( shin an halitta su ne ba
daga komai ba ? ko kuwa sune masu yin
halitta ).
( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a
ba su dai yi imanin yakini ba ) ( shin
taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?). sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire ,
Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta
ba shi da abokin tarayya Allah
madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta wanin Allah?) , da halittu za su hadu
gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara (
Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun
taru gare shi ) mahalicci kuma masani
, dukkan abin da yake samamme yana cikin
gwanancewa ne( Allah ne mai halitta
dukkan komai ) Mai yawan halitta babu karshe a halittunsa
, kuma bai da makamanci a cikinsa
(
shi ne mafi kyawun masu halittawa) , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe
ba yana halittan abin da ya so , shi
ne ya
kyautata abinda ya halitta , kuma
ya inganta abinda ya yi
( wanda ya yi halitta
sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya
so) sannan ya shiryar da mutum ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne, al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah
mai tsarki ya ce :- ( kuma ya ya
halitta dukkan ko wani abu , sa'annan ya
kaddara shi kaddarawa ) suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma
shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu
kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin
ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba
za ku komo ba?)
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah
ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba
alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake.
Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa
gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da
kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a
cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga
dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke
nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah
wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa
yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan
kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa sabo da haka ne Ubangiji ya karrara kadaita shi ta hanyar bauta
Allah madaukakin sarki yana cewa ( ya ku mutane
ku bautawa Ubangijinku wanda ya halicce ku , ku da
wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
Manufa na yi halitta dukkansu domin su bautawa Allah da rusunawa a gare
shi mabuwayi da daukaka Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci
aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni ),
dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne domin ba zai iya halitta wani abu ba ( shin suna shirki da abinda baya halittar ko mai kuma sune
ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura a ciki
a kwai girmama Allah mahalicci da kuma
abin da zai wajabta karin imani Allah
madaukakin sarki ya ce :-( lallai ne
a cikin halittan sammai da kasa da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga
ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin
su , kuma suna tunani a kan halittar
sammai da kasa :- ( ya Ubangijin mu ba
ka halitta wannan a kan banza ba . tsarkin ka
, sabo da haka ka tsare mu daga
azabar wuta .)
Mafi girman halittu shi ne
, al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa
sai wanda ya halicce sa shi halitta
ne na Ubangiji ( wancanninku Allah Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai
shi , mahaliccin dukkan komai) Allah
ya kyautata yabo ga kansa bisa
rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma) ya yabi zatin sa game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka
darajoji mai al'arshi , yana jefa ruhi
daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar
gamuwa )
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya
ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan
halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da
girmamawa sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma)
, Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa
( kuma shi ne wanda ya halicci sammai da kasa a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya
kasance a kan ruwa domin ya jarraba ku
, wanne ne daga cikin ku mafi kyawun
aiki , )
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya kasance, kuma ba wani abu al'arshin sa ya kasance a kan ruwa sa'annan ya halicci sammai da kasa ya rubuta
a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
Farkon abin da Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya
umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara alhali al'arshi kafinnan ya kasance
halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :-
( Allah ya rubuta duk abinda ya
kaddara na halittu kafin ya halicci sammai da kasa da shekara
dubu hamsin sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan
ruwa) Muslim ne ya rawaito
Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya
kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi
daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa
bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a
gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :- ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar
haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya
rawaito
Yana da gwafanni da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin
Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa
, lallai mutane za su suma ranar alkiyama sai na kasance farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa
yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance
cikin wanda suka some? Ko kuma a'a an
kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito
A wani lafazi :-( yana damke da wani
bangare na al'arshi)Bukhari ne ya
rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah
Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba
zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah
su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na
daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.
Shine yake mafi daukaka saman
halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin
halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da
ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir
Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan
halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su, da abin da ke tsakanin su, suna karkashin
Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya
iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga
dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa
na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin naa
yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban
kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki,
gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai
daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da
ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo
da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ?
sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare
shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da
abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa
bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati
hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi
komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma
Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai ) shi ne kamar matakala ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga
Al'arshi kamar a jefa a farfajiyar jeji,
Allah ya wakilta mala'iku hudu masu
girma a duniya da ke daukan Al'arshi, ba
su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga
muminai Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda
ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa
Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda
suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi,
to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu
azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne
zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku
suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna
tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da
gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa
sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi
mai girma) ya kuma yabi kansa game
da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah
babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na
daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce
: (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin
sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana
yawan tawassali a aduar sa da rububiyar
Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin
sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba
abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa
da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai
daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya
zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma
Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi
lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar
da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne
ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta halitta ya
rubuta a littafinsa da ke gurin shi a saman
Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama suna cikin kundun tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a
jikin Al'arshi
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je
ta yi sujada a karkashin Al'arshi"
wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,
wannan kaddarawar Mabuwayi ne Masani)
Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game
da fadin Allah Madaukaki " (Kuma
rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata," Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai
daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza
sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke
mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba
ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in
malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba
ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta
shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin
da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi
don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin
Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na
wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu
Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da
amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada
a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka
ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma
rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa
zababbu daga cikin halittunsa, Manzon
Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin
inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.
Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da
mutumin da zuciyarsa na taallake da
masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka
rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni
ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na
dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai
suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah, Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa )
Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna
darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa Al'arshin mai rahama ne, manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah
ku rokeshi firdausi domin shine
tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun
Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito
Kuma
bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle
Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan
komai ba abinda kuma ya iyakanceshi
shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi
daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma
ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da
gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a
tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna
imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa)
Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna
kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin
imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma
zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da
lahira
Ina
neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan
shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a
a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da
ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba
ta biyu
Dukkan
yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a
gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai
Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai
shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su
tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya
ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra
lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na
karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu
kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa
zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke
haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci
sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito
siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai
rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu
da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna
imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da
daukaka.
Saboda
matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa
masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin
Alkaluman mala"iku marubuta
Allah
ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da
shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da
annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na
biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai
guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin
limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke
kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma
can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi
karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah
ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .