الخميس، 21 سبتمبر 2017

RIBATAR DAMA A RAYUWA TA HANYAR BIYAYYA GA ALLAH

Hudubar Masallacin Annabi  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi 2/1/1439 H
Na Sheikh Abdullah Bin Abdurrahman Albuaijan
Hudubar farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah wanda sammai da kasa na shi ne, gare shi al'amura ke komawa, godiya da yabo da kyakkyawan ambato da wanzuwa nashi ne, kuma gare shi zaa koma, tsarki ya tabbata gare shi ya horar da rana da wata suna karbar juna ya kuma hore muku dare da wuni kome gare shi a kaddare ya ke.
Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai ya ke ba shi da abokin tarayya mulki da godiya na shi ne, yana rayawa kuma yana kashe wa kuma shi rayayye ne ba ya mutuwa, alheri na hanunsa kuma mai iko ne ga dukkan komai.
Na shaida Annabi Muhammadu cikamaki ne na Annabawansa  da Manzanninsa, an turo shi a lokacin da ba Manzanni  sai ya isar da sako ya kuma bada amana ya yi nasiha ga al'umma, ya yi jahadi don Allah hakkin jahadi har mutuwa ta zo mishi, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, da iyalansa da sahabbansa  wadanda suka yi hijira daga gidajen su da dukiyoyinsu suna neman falala na Allah da yarda.
 Da Ansar da da suka mallaki gida da imani suna son wadanda suka yi hijira zuwa gare su, basu jin wani bukata daga ransu cikin abin da su bada ko sun kasace mabukata.
Da kuma wadanda suka bi sawunsu su ka bi su da kyautatawa,da aminci tabbatacce mai yawa har zuwa ranar alkiyama.
Bayan haka! Lalle mafi gaskiyan zance shi ne littafin Allah mafi karfin abin riko shi ne kalmar takawa, mafi alherin addini shi ne addinin Ibrahim, mafi kyan kissoshi shine Alkur'ani, kuma mafi kyan shiryarwa shine shiryarwar Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, mafi al'amura shi ne fararrunta, dukkan bidiah bata ne.
Ya ku wadanda suka yi imani ku ji tsoron Allah hakkin tsoronsa, kar ku mutu face kuna musulmai)
Ya ku bayin Allah!
Duniya gidan jarabawa ne da karewa  ita kuma lahira gida ce na sakayya da wanzuwa, duniya jindadi ne na rudi, wasu sa'oi ne da kwanaki da watanni da shekaru  da zama shekaru na karewa  wasu zamuna n su zo su riska, ranaku su shude, watanni su zo su wuce, Allah na juya dare da wuni, a hakan akwai abin lura ga masu basira.
Zamani na karewa  gurace gurace na karewa , kuma ajali na cika ( kuma duk wanda ke kan ta na kare wa, fiskan Ubangijinka ne zai wanzu ma'aboci daraja da daukaka ).
*Wallahi duniya ba gidan wanzuwa ba ne* A'a ko da mutane sun gina benayenta
*Shekaru na shan banban sai dai * suna mai tsawon kwana da gajere na  daidaita  a yayin mutuwa.
Nesa ba kusa ba gidan duniya ba gidan da ake  fatan wanzuwa ba ne , farin- cikinta bai cika, mutuwa abin buri ne ga dukkan rayuka * ga mai hankali ba banbanci tsakanin benayenta da kaburanta
Yaku Musulmi!
Shekara ta kare, kuma shekarun duniya na raguwa, ga ajali na kusantowa , an rufe ayyukanta,  an nade takardunta, Madalla da barka ga wanda ya ribaci damanta, ya ribaci lokacinsa. Ya gyara ayyukansa.
Ku saurara ga mu mun shigo  farkon sabuwar shekara , wanda zai  tattara mu zuwa kabari  ya tunkuda mu zuwa ga ranar tadawa da tattarowa.
To ya dace ga duk mai zuciya da wanda ya kasa kunnen shi, ya ribaci dama ta rayuwarsa kafin nadama da da na sani, da zubar da hawaye ya riske shi, (Kada wani rai ya ce ya nadama ta akan abin da na yi sakaci a cikin  sashen Allah, kuma lalle na kasance hakika daga masu isgili,ko kuma (kada) ya ce ; da Allah ya shiryar da ni da na kasance daga masu takawa, ko kuma (kada) ya ce, a lokacin da ya ke ganin azaba da lalle ace ina da wata komawa zuwa duniya.) domin in kasance daga masu kyautatawa).
 Ya ku bayin Allah!
Lalle lokaci na shudewa rayuwa na ta tafiya, kuma rayuwar lokaci ne kankani, ga wajibabbu sun taru, ga hakkoki sun cunkushe mutum abin tambaya ne game da rayuwarsa  yadda ya tafiyar da ita da samartarsa yadda ya gudanar da ita. Kuma zaa yi mar bincike game da yadda ya sarayar da rayuwarsa, da zamanin da ya daidaitar, duk yadda shekuru ya  tsawaita to lokaci ne kankani,  ( Ya ce nawa ku ka zauna acikin kasa na kidayar shekaru? Suka ce , mun zauna a yini daya ko rabin yini sai ka tambayi masu kidanyawa. Ya ce ba ku zauna ba face kadan da dai kun kasance kuna sani, shin to kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa  kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku koma ).
Ya ku bayin Allah !
Lalle Allah bai halicce ku don wasa ba , kuma bai bar ku haka kawai ba, hakika ya halicci mutuwa da rayuwa domin ya jarraba ku. Ya nuna waye daga cikinku ya fi kyawun aiki.
Ku saurara! Lalle  mafi girman musiba , kuma mafi tsananin wahala  da kuma abu mafi tada hankali da bakin ciki mafi firgitawa  , shi ne ; hasara bisa sarayar da lokaci  ,  da kwacewan ajali   da cudewan sa'o'I na zamani ba tare da aiki ba ,  hasararta na farawa ne da nadamar tata  tun daga lokacin halartowar magagin mutuwa , (   Har idan mutuwa ta je wa dayan su sai ya ce : '' Ya Ubangijina ku mayar da ni ( duniya). Tsammani na  in aikata aiki na kwarai cikin abin da na bari , kayya , lalle ne! ita kalma ce shi ne  mafadinta alhali kuwa a baya gare su akwai shamaki har ranar da za a tayar da su''.
''Ya     ku wadanda suka yi imani kada dukiyoyin ku da 'ya'yan ku su shagaltar da ku daga ambaton Allah , kuma wanda ya yi haka , to wadannan  shu ne masu hasara , kuma ku ciyar daga abin da muka azurta ku daga gabanin mutuwa  ta je wa dayan ku har ya ce ya Ubangijina  don me ba ka yi min jinkiri ba zuwa wani ajali makusanci, domin in gaskata kuma in kasance daga salihai !    kuma Allah ba zai jinkirtawa wani rai ba idan ajalin sa  ya zo kuma Allah masani ne bisa abin da kuke aikatawa ''.
     To lokacin rayuwa -bayin Allah- wata dama ce na aiki  kuma  ni'ima ce da take wajabta yin godiya   ( Idan za ku kidaya  ni'imomin Allah ba za ku iya lissafa ta ba)     
Mafi alherin cikin ku shi ne wanda shekarun shi  ya tsawaita kuma ayyukansa suka kyautata, Mafi sharrin ku shi ne wanda ya yi tsawon rayuwa kuma ayyukansa  ya munana.
Ku saurara ! lalle na daga cikin godiya ga ni'ima ribatan ni'ima na lokuta , da rayuwa cikin da'a wa Allah  mabuwayi da daukaka daidai  yanda ya shasr'anta wa Annabin sa tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi.
 A daya bangaren kuma yana daga cikin kafurcewa ni'ima ,  da sababi na bala'I da  azaba  da  hasara da kuma nadama   akwai tafiyar da lokaci da ruwa cikin sabawa Allah , ko kuma cikin abin da Allah bai shar'anta ba , (  To wanda ya aikata (wani aiki) gorgodon nauyin zarra   na alheri zai gan shi .  kuma wanda ya aikata    gorgodon nauyin zarra zai ganshi .
 Allah ya sa mini albarka ni da ku a cikin alkur'ani mai girma.
    HUDUBA  TA  BIYU
Dukkan yabo da godiya  sun tabbata ga Allah  Ubangijin talikai ya kammala mana addini  kuma ya cika mana ni'imomi ,  kuma ya yardar mana da Musulunci a matsayin addini , na shaida ba  abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai yake ba shi da abokin tarayya , wanda ya hada Allah da wani hakika ya bata ,   bata mabayyani.
 Na shaida Annabi Muhammadu bawan sa ne kuma Manzon sa ne , tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyalan shi da sahabban shi da aminci tabbatacce mai yawa.
 YA KU MUSULMAI
Lalle farkon wata na hijira na shekara shi ne watan Almuharram kuma wata ne mai alfarma  Allah madaukakin sarki  ya ce:  ( lalle   ne kidayan watanni a wurin Allah wata goma sha biyu ne a cikin littafin Allah ,  a ranar  da ya halicci sammai da kasa , daga cikin su  akwa hudu masu alfarma , wannanne addini madaidaici    sabo da haka  kada ku zalunci kawunan ku a cikin su )
 An karbo daga Abu bakrata Allah ya kara yarda a gare shi  daga Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: ''  Lalle zamani ya juyo kamar siffan shi a ranar da Allah ya halicci sammai da kasa  shekara watanni goma sha biyu , cikin su akwai guda hudu masu alfarma  uku a jere su ke :- Zulkada, Zulhijja da Almuharram,  da Rajab  na MUDAR  wanda ke tsakanin Jimada da sha'aban) Bukhari da Muslim ne su ka rawaito.
Ya ku Bayin Allah!
Na daga cikin koyarwar Annabinmu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, kuma na daga cikin masu kankare  zunubai da kuma  godiya ga Allah , da kuma girmama shi , akwai azumtar ranar ashura  , shi ne goma  ga watan Almuharram .
 An karbo daga  Dan Abbas Allah ya kara yarda a gare su, ya ce: '' Ya yin da  Annabi ya  zo garin madina ya sami yahudawa  suna azumin ashura sai ya tambaye su game da hakan sai suka ce ; wannan rana ne da Allah ya bawa  Annabi musa nasara da Banu Isra'ila a kan Fir'auna , kuma mu muna azumtar shi don girmamawa gare shi   sai Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata  a gare shi  ya ce: '' mu muka fi dacewa da musa akan ku , sai  Manzon Allah ya yi umarni da azumtar shi ''. Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi
 Kuma daga gare shi ya ce :'' ban taba ganin Annabi  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana kirdadan azumin watarana ba ,  wanda ya fifita shi akan wanin shi ba face wannan ranan    na ashura da wannan wata  yana nufin watan ramadan ''.  Buhari ne ya rawaito
 Ya zo a cikin sahihu Muslim Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : '' azumin   ranar Arfa ina fata Allah ya kankare  zunuban shekaran kafin shi ,  da kuma shekaran da take bayan shi, da azumin Ashura ina fatan Allah ya kankare shekaran da take kafin shi''.
 Ya yin da  labari ya sami  Annabi   a  karshen rayuwan shi  , kan cewa yahudawa na rikan ashura a matsayin idi  , sai ya nufi  ya azumci  tara da  goma a shekara  mai zagayowa ,  sai mutuwa ta shiga tsakani , 
An karbo daga Abdullahi dan Abbas  Allah ya kara yarda a gare shi ya ce: a yayin da Annabi ya yi azumin ashura   ya yi  umarni da azumtar shi sai suka ce  :'' ya Manzon Allah Yahudu da Nasara su na girmama shi  ,  sai Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbat a gare shi ya ce  : idan Allah ya kai mu badi za mu azumci tara ''. yana nufin tare da goma   .  ya ce : shekaran bata kewayo ba har Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  ya rasu.''   Muslim ne  ya rawaito
 Abin da ya fi falala shi ne a yi azumi  guda kafin shi, sabanin na yahudawa  in hakan  bai samu ba to a yi azumin ranar goma.
Ya Ku Musulmai !
Bidia fitina ce, fitina kuma jarabawa ce,  mafi sharrin al'amura su ne fararrunta , dukkan bidi'a bata ce    dukkan bata na wuta , to ku yi riko da igiya mai karfi da tafarki mikakke,  kada ku bi hanyoyi ,  sai su kawar da ku daga tafarkin 
ku yi riko da littafin ku da shiryarwar Annabin ku , to hakika an isar mu ku,.
 (Sabo da haka ka yi riko ga abin da aka yi  wahayi da shi zuwa gare ka, lalle ne kai kana kan hanya madaidaiciya. Kuma shi (Abin wahayin ) ambato ( na daukaka ) ne a gare ka da kuma ga mutanenka, kuma za a tambaye ku.)
Ya ku Musulmai !
 Lalle abin nan da mabarnata  suke shiryawa, mujirimai ke tsarawa, makirai da mahassada ke gudanarwa, na daga makiyanmu da makiya addinin mu da garuruwanmu  wasu tawaga ne na 'yan jarida da farfaganda irin na shaidan, da kai wa mummunan hari , da wani kazamin makirci suna yi ne don karanbawul ga zaman lafiyanmu, da wargaza hadin kanmu, da kunna fitina a garuruwanmu, a tsakanin sahun mu, da keta alfarmar watanni  masu  alfarma, da warware alkawari,da janye mubaya'a da fita daga da'a da barna a doron kasa, mun gani da idanuwarmu  yadda kasashe makwabta suka koma,  na daga rugujewa, to  ku yi lura ya masu basira!
Ya Allah ka kiyaye wannan gari ya zama cikin aminci da zaman lafiya, ya Allah ka kiyaye garin daga fitintinu, ya Allah ka kiyaye shi daga makircin masu makirci, da sharrin mabarnata, da  sharrin makiya da mahassada,
Ya Allah ka kiyaye garin da sauran garuruwan musulmai, ya Ubangijin talikai,
Ya Allah ka taimaki musulmai a Borma ka kare jinin su kuma ka suturce al'auran su , ka basu aminci a abin da suke tsoro  ka yi gaggawan yaye musu bakin ciki .
 Allah ka datar da jagoran al'amarin mu mai hidima ga masallatayya biyu masu alfarma   da datarwarka , ka karfafe shi da karfafanka.
Ya  Allah ka datar da shi da mataimakin shi , da abin da a cikin shi akwai gyaran garuruwa da bayi  da abin da  a cikin shi akwai alheri ga musulunci da Musulmai , ya Ubangijin talikai.
Ya Allah ka kiyaye mana iyakan mu , ka bawa sojojin mu  nasara  ya Ubangijin talikai.
Ya Allah ka warkar da marasa lafiyan su , ka karbi matattun su, ka kiyaye su da kiyayewarka, ka kare su da kariyarka .
BAYIN ALLAH  ( Llle Allah  na yin  umurni da kyautatawa,  da  bai wa ma'abucin  zumunta , kuma yana hani da alfasha  da abin da aka ki , da rarrabe jama'a . Ya na yi muku gargadi,  dammaninku,  kuna tunawa.
(Kuma ku cika da alkawarin  Allah idan kun yi alkawari,  kuma kada ku warware rantsuwoyin ku a bayan karfafa su,  alhali kuma hakika kun sanya  Allah mai lamuncewa a kanku .  Kuma lalle Allah ne  ya ke sanin abin da kuke  aikatawa) .  


  

الخميس، 7 سبتمبر 2017

TUSHEN KARBAR AIKI IKHLASI

Hudubar Jumaa a Masallacin Annabi  na Sheikh Abdul Muhsin Alkasim 17 ga zulhijja 1438 AH
Hudubar farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa muna neman gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu da kuma munanan ayyukanmu, Duk wanda Allah ya shiryar babu mai batar da shi, wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah, shi kadai ya ke ba shi da abokin tarayya, na shaida Annabi Muhammad bawansa ne kuma Manzonsa ne tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace mai yawa.
Bayan haka!
Ku ji tsoron Allah ya ku bayin Allah hakkin tsoronsa,ku yi riko da igiya mai karfi na musulunci.
Kadaita Allah da bauta shine manufa na halittawa da umarni, Allah Mai tsarki da daukaka ya ce :(Ban halicci Aljani da mutane ba face su bauta min) Da hakan ne za a raya kasa, kuma dan Adam ya samu walwala, Allah Madaukakin sarki ya ce :  (wanda ya yi aiki na kawarai na daga na miji ko mace  yana mumini to zamu raya shi rayuwa na jin dadi  kuma mu sakanya mishi da mafi kyan abin da suka kasance suna aikatawa )
Yana yarda da aiki na kwarai ya amince da shi, Allah Mai tsarki ne bai karba sai mai tsarki,
Tushen karbar aiki shi ne Imani da Allah da yin aiki don neman yardarsa, Allah Mabuwayi da daukaka ya ce : (kuma wanda ya nufi lahira kuma ya yi aiki sabo da ita irin aikinta alhali kuwa yana mumini, to wadannan aikin su ya kasance godadde.)
 Aikin kafiri a lahira abin mayarwa ne ko da wani irin aiki ya yi, Allah Madaukakin sarki ya ce :(kuma muka gabata zuwa ga abin da suka aikata daga aiki sai muka sanya shi kura watsattsiya )
A duniya zaa ciyar da shi da kyakkyawan ayyuka da ya aikata, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace :(Amma shi kafiri zaa ciyar da shi da kyakkyawan abin da ya aikata don Allah a nan duniya, har idan ya koma lahira sai ya zama bai da wani aikin lada guda da zaa saka mishi.) Muslim ne ya rawaito.
Aisha Allah kara yarda a gare ta ta ce :Ya Manzon Allah! Dan Jud'an ya kasance a lokacin Jahiliyya ya na  sada zumunci kuma yana ciyar da miskinai ko wannan zai amfane shi? Sai ya ce : Ba zai amfane shi ba,sabo da bai taba cewa :" ya Allah ka gafarta min kusakurai na a ranar sakayya"  ba ko da rana daya )  Muslim ne ya rawaito.
Wanda ya bayyana Musulunci ya boye sabanin haka a zuciyarsa ba zai amfana ba da abin da ya bayyana ba kuma zaa maida masa da aikinsa ba zaa karba ba. Allah Madaukakin Sarki ya ce game da halin munafukai : (Ku ciyar bisa kuna so ko akan tilas ba za a karba daga gare ku ba lalle ne ku kun kasance ne mutane fasikai. Kuma ba bu abin da ya hana a karbi ciyarwarsu daga gare su face domin su sun kafirta da Allah da Manzon sa.)
Kaiwa da komowar ibada ya dogara ne a kan niyya da aiki, kuma sharadin karbarta ita ce tsarkake niyya da kyautata aiki, da Ikhlasi ne manufa ke yin kyau  da bin sunna ne ayyuka ke daidaituwa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (sabo da haka wanda ya kasance yana fatan haduwa da Ubangijinsa to sai ya yi aiki na kwarai, kuma kada ya hada kowa ga bautawa Ubangijinsa).
Kuma addinin Musulunci an gina shi a kan tushe ne guda biyu, : da a bauta wa Allah shi kadai ba shi da abokin taryya, kuma mu bauta masa da abinda ya shar'anta, shi ne abin da Manzon Allah ya zo da shi, tsira da amincin Allah sau tabbata a gare shi. Kuma wannan shine hakikanin shahada biyu, kuma sune rukunai biyu na karbabbun aiki.
Jarabawa a duniya ya doru ne bisa tabbatar ikhlasi da bin sunna, Allah Madaukakin sarki ya ce :(Allah wanda gudanar da Mulki ya ke ga hannunsa, ya tsarkaka kuma shi mai iko ne akan kome. Shi ne wanda ya halitta mutuwa da rayuwa domin ya jarraba ku, ya nuna waye  daga cikin ku yafi kyawun aiki) wato wanda ya fi ikhlasi da yi daidai, Fudail dan Iyad Allah ya mishi rahama : " Lalle aiki idan ya kasanceAllah kadai aka nufa amma ba a kawo shi daida da koyarwar sharia ba to ba zaa karba ba, haka kuma idan an yi shi daidai amma ba ikhlasi to ba za a karba ba, ba za karba ba har sai ya hada ikhlasi da bin sunna, Taceccen aiki shi ne wanda aka yi don Allah, shi kuma daidai: shi ne idan an yi shi bisa koyarwar Annabi.
Hakikanin ikhlasi shi ne bawa ya nufi yardar  Allah a biyayyarsa, Allah Madaukakin sarki ya ce :(Ka bauta wa Allah kana mai tsarkake addini a gare shi)
To duk abin da musulmi  ya ke yi na da'a  an umarce shi  ne da ya aikata shi tare da tsarkake shi ga Allah Ubangijin talikai,ba zai nemi sakayya ko godiya daga wani halitta ba, Gyaruwan zuciya shi ne tushe gurin karbar aiki, aiki na gyaruwa ne idan niyya ta yi kyau, niyya ce uwa uba na wadannan aiki ita ce niyya , kuma mutum niyyarsa na kai shi inda aikin shi ba zai kai shi ba, ta iya yiwuwa aiki karami amma niyya sai ta maida shi babba, ko kuma aiki babba amma niyya ta mai da shi karami.
Yahya Bin Abi kasir Allah ya mishi rahama ya ce : (ku koyi niyya don tafi tasiri bisa aiki)
Dukkan ibadar da baa yi ikhlasi ba da kyakkyawar badini ba to ba a karbar ta, ikhlasi bai haduwa a zuciya tare da kaunar yabo da kyakkyawan ambato, da kwadayin abin da ke hanun mutane, bin Annabi sharadi ne a gun karbar aiki, in an rasa shi to aikin abin maidawa ne ga mai shi, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :(Duk wanda ya aikata aiki ba umarnin mu a ciki to an maida mishi da kayansa).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Sa'id Bin Jubair Allah ya mishi rahama  ya ce : (Ba a karbar fadi sai da aiki, ba za a karbi aiki ba sai da fadi, ba za a karbi fadi da aiki da niyya ba sai da bin sunna )
Sanya tsoron Allah a cikin ayyuka na daga sababi na karbar ayyuka Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah na karba ne daga masu takawa) 
Musulmi na da tsananin tsoro ga kan sa,kada ya zama bai cikin su,ba za a karbi aikinsa ba,wannan shi ne halin magabata, Abu Darda Allah ya kara yadda a gare shi ya ce : (Da na samu yakinin Allah ya karba sallah ta guda   yafi min duniya da abin da ke cikinta sabo da Allah na cewa : " Allah na karba ne daga masu takawa".
Wanda  ya ji tsoron Allah da ikhlasin aikinsa  da kuma bin sunna, to ya dace Ubangiji  mai karamci ya karbe shi.)  Sheikhul Islam Allah ya mishi rahama ya ce : (A gun Ahlussunna waljama'a ana karbar aiki daga wanda ya ji tsoron Allah a cikinsa  ya yi da ikhlasi don Allah yana bin daidai da umarnin Allah,duk wanda ya ji tsoronsa a wani aiki to zai amsa masa ko  da yana sabo a waninsa, wanda bai ji tsoron shi ba a cikinsa ba zai karba masa ba ko da yana mishi biyayya a waninsa.)
Yin da'a bayan da'a alama ce ta karbarta, Allah Madaukakin sarki ya ce :(Kuma wadannan da suka nemi shiryuwa (Allah) ya kara musu shiryuwarsu kuma ya basu (sakamakon takawarsu).
Alhasan AlBasri Allah ya mishi rahama ya ce : (Na daga sakayyar kyakkyawa a bi ta da kyakkyawa, na daga ukuba ta mummuna a bi ta da mummuna,  abin mamaki da kyakkyawa  ta biyo mummuna don za ta goge ta, tir da aikata mummuna bayan kyakkyawa don zata lalata ta, ta debe albarkarta. Wanda bai kasance cikin kari na da'a ba to kuwa yana cikin ragi
Saukin ibada ga ma'abocin shi  da kaunan aikin alheri albishir ne na duniya,Allah Madaukakin sarki ya ce: (To amma wanda ya yi kyauta kuma ya yi takawa, kuma ya gaskata kalma mai kyau, to za mu saukake masa har ya kai ga sauki)
Tsayuwa a kan aiki da tabbatuwa akan da'a dalili ne na alheri da dace,Ibnu kasir Allah ya yi mishi rahama: ( Allah na tafiyar da al'adarsa cikin karamcinsa bisa wanda  ya rayu a kan abu zai mutu a kai,in har ya mutu a kan wani abu to  za a tashe shi a kai ranar Alkiyama.)
Na daga koyarwar Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi akwai  dawwama a kan aikin alheri  ya kasance yana cewa : (Mafi soyuwar aiki a gun Allah shi ne wanda aka dawwama akai ko dan kadan ne.)Bukhari da Muslim ne suka rawaito
Gyaruwar gabbai da daidaituwarta na daga cikin fa'ida na karbuwar aikin daa , da kaunar ma'abocinta, Allah Madaukakin sarki ya ce  a hadisin Alkudsi : (Ba abin da bawa na  zai kusance ni da shi da ya fi soyuwa a gare ni kamar abin da na  farlanta mishi bawa na ba zai gushe yana kusanta na da nafila har na so shi,idan na so shi sai na zama jin shi da ya ke ji da shi da ganin shi da ya ke gani da shi da hanun shi da yake damka da shi da kafarsa da ya ke tafiya da ita kuma idan ya roke ni zan ba shi, in ya nemi tsari na zan bashi tsari )Bukhari ne ya rawaito.
Shanin mumini kokari cikin ibada da ganin aikin shi kankani, idan ya kammala wani biyayya sai ya sadar da wata ibada,bai nunawa ga Ubangijin shi yawan aikin sabo da in an kwatanta da abin da ya yi mar na ni'ima ya bashi kadan ne,) Allah ya ce : (kada ka yi kyauta kana neman kari) Duk wanda ya shaida hakikanin rububiya da hakikanin Ubudiyya, ya san Allah Ubangijinsa zai bayyana a gare shi, shi ,ba kome ba ba ne, ba wanin mu da shiga Aljanna a cikin mu don aikin shi sai dai da falalar Allah da karamcin sa da rahamarsa. Ibnu Abu Mulaika Allah ya mi shi rahamayace : " na riski  talatin daga cikin sahabbai kowannen su na tsoron munafunci a kansa, ba wani daga cikinsu da ke cewa yana da imani irin na Jibrilu da Mika'il "
Istigfari bayan da'a da bayyana gajartawa hali ne na bayin Allah masu ikhlasi, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Sun kasance a lokaci na dare kadan su ke yin barci,kuma alokacin asuba suna ta yin istigfari)
Ibnul kayyim Allah ya mishi rahama ya ce : (Alamar karbar aikin ka shi ne ka rena aikin naka ka kankantar da shi, ka kalle shi karami a zuciyarka har ya kai wanda ya san Allah zai rika neman gafara a karshen aikin sa na daa).
Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata agare shi ya kasance  idan ya sallame daga sallah yana neman gafarar Allah sau uku"
Kuma Allah ya umarci bayin sa bayan aikin hajji da neman gafara, ya kuma ya yabe su sabo da neman gafara a karshen tsayuwan dare, Manzon Allah ya shar'anta a karshen Alola tuba da istigfari, duk wanda ya shaida wajibin Ubangijinsa da gwargwadon aikinsa,da laifin kansa to dole ne  ya nemi  gafarar Ubangijinsa daga gare shi ya kuma rena kansa da aikinsa ya dauke su ba komai ba  ya rena kansa.
,    Allah ya yabi bayinsa da fadinsa  :( Da wadanda ke bayar da abin da suka bayar alhali kuwa zukatarsu  suna tsorace domin suna komawa  zuwa ga Ubangijinsu  )
Aisha ta ce ya Manzon Allah ! shin su ne su ke shan shan giya suna sata, sai yace a'a ya 'yar siddik sai dai su ne wadanda suke azumi suna sallah suna sadaka amma suna tsoron kar baa karba musu ba (Wadancan suna gaggawar tsere a cikin ayyukan alheri  alhali kuwa suna masu tserewa zuwa gare su(Ayyukan alheri)Tirmizi ne ya rawaito
Shi Mumini yana hada Ihsani da tsoro, Abdul'Aziz Dan Abi Rawad (Na riske su su na kokari cikin ayyukan kwarai idan su aikata shi sai su shiga damuwa na shin ko za'a karba musu ko a'a,)
Na daga cikin abu mafi girma na sababin karbar aiki da samun biyan bukata akwai rokon Allah hakan, to Ibrahim daIsma'il Amincin Allah ya tabbata a gare su a halin suna daga tubalin dakin ka'aba kuma suna rokon Allah, (Ya Ubangijin Mu ka karba daga gare mu lalle ne kai kai ne Mai ji Mai sani,)
To 'yar Imrana ta yi bakancen abin da ke cikin ta don hidima ga Masallacin Aksa, ta kasance tana adu'a  tana cewa : ( ya Ubangiji na lalle ne ni na yi bakancen abin da ke cikin ciki na gare ka ya zama 'yantacce, sai ka karba daga gare ni.lalle ne kai kai ne mai ji , masani ).
Annabi ya yi laiha sai ya ce : Ya  Allah ka karba daga Muhammad da Iyalan Muhammad    da kuma daga Al'umar Muhammad) Muslim ne ya rawaito.

 Godiya tafarki ne na karbar aiki, kuma kofa ne na kari Allah ya ce : (kuma alokacin da Ubangijinku ya sanar Lalle ne idan kun gode ina kara muku)
Kuma bayin Allah na cewa  :( Ya Ubangiji na ka kange ni domin in godewa ni'imar wadda ka ni'imta a kai na da kuma a kan Mahaifa na biyu, kuma domin in aikata aikin kwarai, wanda ka ke yarda da shi, kuma ka kyautata mini a cikin zuriya ta, lalle ni na tuba zuwa gare ka kuma lalle ni ina daga masu sallamawa  (ga umarninka)
Sai Allah ya musu alkawari da fadinsa  ( Wadancan ne wadanda muke karba daga gare su, mafi kyawun abin da suka aikata kuma muke gafarta mafi munanan ayyukansu,(suna ) a cikin 'yan Aljanna akan wa'adin gaskiya wanda suka kasance ana yi musu alkawari (da shi).
 Musulmi na kodayin a karba masa aikinsa kuma ya na kokari don  tabbatar da haka kuma yana taka tsantsa don tsananin  tsoron lalacewan aikin da rushewansa,  ba wai ya tsaya a aiki kadai ba a'a amma al'amarin ya hada da kiyaye aikin  bayan gama shi daga abin da zai bata shi ya rusa shi, mafi girman shi shi ne hada Allah da wani, Allah Madaukakin sarki ya ce :(Da sun yi shirki da hakika abin da su ka kasance suna aikatawa ya lalace )
Mutuwa cikin ridda na rusa aiki, Allah Mabuwayi da daukak :(Kuma wanda ya yi ridda daga gare ku ga barin Addinin sa,har ya mutu alhali kuwa yana kafiri to wadannan ayyukansu sun baci a cikin duniya da lahira)
Kuma kin addini na rusa aikin mai shi, Allah Madaukakin sarki ya ce : (wannan sabo da lalle su sun ki abin da Allah ya saukar domin haka ya bata ayyukansu).
Kafirci da Allah da haduwa da shi na sanya laacewar aiki Allah Madaukaki ya ce : (kuma wadanda suka karyata game da ayoyin mu da gamuwa da lahira ayyukansu sun baci )
Duk wanda ya bi abin da zai fusata Allah ya ki neman yardarsa Allah zai saka masa da ga irin aikin sa sai ya rusa aikinsa Allah Madaukakin sarki ya ce : (wannan domin lalle su sun bi abin da ya fusatar da Allah kuma sun ki yardarsa sabo da haka ya bata ayyukansu)
Kuma munafunci aiki ne mai mummunan karshe da sharri, Allah ya ce : (wadannan basu yi imani ba sabo da haka Allah ya bata ayyukansu ).
A cikin sabawa Manzo Tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ta hanyan saba umarninsa akwai bata aiki da rusa shi Allah Madaukakin sarki  ya ce : ( Lalle ne wadanda suka kafirta kuma suka kange daga tafarkin Allah kuma suka sabawa Manzonsa abayan shiriyar ta bayyana a gare su ba za su cuci Allah da kome ba kuma zai baita ayyukansu.)
Kuma daga sauti a gaban Annabi na bata ayyuka. (yaku wadanda suka yi imani kada ku daukaka saututtukanku bisa sautin Annabi kuma kada ku bayyana sauti gare shi a magana kamar bayyanawar sashin ku ga sashe, domin kada ayyukanku su bacialhali kuwa ku baku sani ba)
Alfahari da aiki da shisshigi  ga Allah,  yana suka ne ga bangare rububiya Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace ga da wanda yace da wani Wallahi Allah ba zai gafarta ma wane  ba, sai Allah ya ce   : wane ne ya ke yi min shisshigi  kan cewa ba zan gafarta wa wane ba to ni lalle na gafarta masa kai kuma na rusa aikin ka).Muslim ne ya rawaito
Riya na lalata aiki Allah Madaukakin sarki ya ce a hadisi kudsi: (Ni na wadatu daga abokan tarayya duk wanda ya yi wani aiki ya hada ni da wani na a ciki to na bar shi da shirkarsa)Muslim ne ya rawaito.
Duk wanda ya zo gurin boka  ya tambaye shi wani abu to ba za a karba mishi sallan kwana arba'in ba) Muslim ne ya rawaito.
(Duk wanda ya bar sallar la'asar to aikin ka ya rushe) Bukhari ne ya rawaito
(Zalunci duhu ne ranar alkiyama).
Manzon Allah tsira da amincin Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,ya ce : ( Tsiyatacce wanda aka yi wa wasoso shi ne wanda zai zo ranar Alkiyama da sallah da azumi da zakka kuma ya zo yazagi wannan ya yi kazafi ga wane ya ci dukiyan wane, ya zubar da jinin wane ya duki wane, sai a bawa wannan dag kyawawan shi wancan ma daga kyawawan shi, idan kyawawan shi sun kare kafin a biya bashin da ke kansa, sai a dauki kusakuransu sai a dora mishi sannan a jefa shi a wuta.) Muslim ne ya rawaito.
Zunuban  boye na goge kyawawa Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Na san wasu mutane magana cikin al'umata za su zo ranar alkiya ma da kyawawa  sun kai girman dutsen tihama   da hasken sa sai Allah ya maida shi Turbaya tarwatstse
Sauban Allah ya yarda da shi ya ce : ya Manzon Allah siffanta su gare ka fayyace mana su ka mu kasance cikinsu ahalin ba mu sani ba, sai ya ce : ( Ai su 'yan uwanku ne masu irin fatar jikin ku, suna rikan kamar yadda ku ke yi na daga dare, sai dai su mutane ne da idan sun kebanta da abin da aka haramta sai su keta alfurmarta) Ibnu Maja ne ya rawaito.
(Wanda ya riki kare inba na kare dabbobi ba ko farauta ko kare shuka ba za a rage a kowani rana ladan sa da ya kai kiradi.)Bukhari ne ya rawaito.
(Duk wanda ya sha giya to Allah ba zai karba masa salla ba na safiya na arba'in ) Ahmad ne ya rawaito.
Makurar hasara shi ne mutum ya zaci yana kan aiki mai kyau a halin yana kan sabanin hakan. Allah Madaukakin sarki ya ce : (kace ko mu gaya muku game da mafifita hasara ga ayyuka?(wadanda aikinsu ya baci a cikin rayuwar duniya ,alhali kuwa suna zaton lalle ne su suna kyautata (abin da suke gani)aikin kwarai?)
Bayan haka ya ku musulmai :
To Ita ibada da  kiyaye ta abin nema ne a musulunci, dawwama akanta har zuwa mutuwa tushe ne a sharia, Allah Madaukaki ya ce : ( Kuma ka bautawa Ubangijinka har mutuwa ta zo ma)
Ya wajaba akan musulmi kada ya guji duk wani aikin alheri,ko da dan kadan ne, ya kuma nesanci dukkan munana ko da karama ce don bai san wace kyakyawan ce Allah zai jikan shi a dalilinta.bai kuma san wace mummunar ce Allah zai yi fushi da shi akan ta ba, ya wajaba ga Musulmi da ya tafi cikin ibadar sa yana mai tsakanin fata da tsoro, yana raya zuciyar sa da kaunar Allah da kyautata masa zato,
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(Ka ce lalle ne salla ta da yanka na da rayuwa ta da mutuwa ta na Allah ne Ubangijin talikai, babu abokin tarayya a gare shi, kuma da wancan aka umarce ni, kuma ni ne farkon masu sallamawa)
Allah ya sanya min albari ka ni da ku a cikin Alkurni Mai girma,
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa kyautatawarsa.godiya ta tabbata bisa datarwarsa da baiwarsa, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai yake ba shi da abokin tarayya muna girmama shaninsa, kuma na shaida Annabi Muhammad bawansa ne kuma Manzon sa ne, tsira da amincin Allah ya tabbata a gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa,
Ya ku Musulmai!
Ku kasance kun fi kula da karbar aikin akan shi kan shi aikin, ku kiyaye abin da zai tafiyar muku da da'a  daga abin da zai lalata shi ko ya rage shi, duk wanda yayi aiki mai kyau to ya godewa Allah da ya datar da shi zuwa ga aikata  wannan aiki, kuma ya roke shi tabbatuwa da dogewa a kai,kuma kiyaye da'a ya fi aikata ta. Kuma bin lura shine na karshe, shi wanda ya san Allah yana kuma bauta masa zai sanya a cikin biyayyar sa wani abu da zai rika tsarkake mishi rayinsa ta hanyar lazimtar ibada,
Da gaskiya da kubutaciya kuma  da kankan da kai lafiyayyar zuciya,da kyawawan dabiu zai so alheri ga waninsa kamar yadda ya ke so wa kansa, kada ya aminta daga Makru na Allah kuma kada ya yanke kauna daga rahamar Allah.

Sannan ku sani Allah ya  umarce ku da salati ga Annabinsa.   

الخميس، 24 أغسطس 2017

Gyaran zahiri da badini (Ciki da Waje

Hudubar  Juma'a na Masallacin Annabi na sheikh Abdulbari Bin  Awad  Assubaiti 3/12/1438 AH

Hudubar farko
Allah ya halicci mutum a cikin mafi kyawun tsayuwa, ya mar ni'ima da sura ta bayyane mai kyau, da na ciki daidaitacce mai daraja.
Allah Madaukaki ya ce : (Ya kai mutum me ya rude ka game da ubangijinka Mai karimci ? wanda ya halitta ka sa'annan ya daidaita ka ya kuma tsakaita ka. A cikin kowace irin sura ya so gina ka a kanta)
Cikan kyan dan Adam na daga gyaruwan badinin shi, wanda ke bayyana kyan wajen shi. Tsabtatuwan ciki na bayyana  amfanin  tsarkin waje.
Ko da ya ke mutane sun fi damuwa da abu na bayyane don shi ne makurar sanin su, amma shi Allah ya fi la'akari da na badini game da dan adam, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Lalle Allah bai dubi ga surorin ku ko dukiyarku, sai dai yana dubi  ne ga zukatanku da ayyukanku)
A duk lokacin da aka fi kyautata  badini wurin karfin  alaka  da Ubangiji sai a samu kauna da karbuwa, ba wani bawa da ya kyautata cikinsa da son Allah Madaukaki face ya samu karbuwa  ta zuci a sama da kasa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Lalle idan Allah ya so bawa sai ya kira Jibrilu yace : Lalle ina son wane ta ka so shi! Sai Jibrilu ya so shi, sannan ya yi yekuwa a sama, ya ce : Allah na son wane to ku so shi! Sai na cikin sama su so shi, sai a sanya mishi karbuwa a doron kasa.)
A ranar Alkiyama ; za a kwalkwale hisabi ciki da waje na bayi, Allah Madaukakin sarki ya ce : (kuma kada ka bi abin da ba ka da ilimi game da shi, lalle ne ji da gani da zuciya dukkan wadancan (Mutum) ya kasance daga gare shi wanda ake tambaya,)
Wannan fahimta mai zurfi zai sanya musulmi ya gyara badinin shi, wanda ya ginu a kan tsarkaki niyya ga wanda ake bautawa, don niyya ne sirrin bauta , kuma ginshikin bautawa Allah na zahiri yana ga kyautatuwan bin Manzo da koyi da shi, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Ka ce idan kun kasance kuna son Allah to ku bi ni Allah ya so ku, kuma ya gafarta muku)
 Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Dukkan al'uma ta zasu shiga aljanna sai wanda ya ki, sai suka ce ya Manzon Allah wa zai ki? Sai ya ce : Wanda ya bi ni zai shiga aljanna wanda ya saba mini to hakika ya ki.)
Ibada na tarbiyantar da  musulmi a zahiri da badini, wanda ya lura da koyarwar Annabi zai ga akwai kulawa da ciki da waje, na daga cikin haka akwai tsayuwar musulmai gaba ga Ubangijinsa da daidaita sahu da la'akari da ita na da ga cikin tsaida sallah, hakika ya tabbata daga gare shi ya kasance ya na umartan mutane da daidaita sahu  ya na cewa ya ku bayin Allah ko dai ku daidaita sahun ku ko Allah ya rarraba fiskoki.
Muna gani cikin ayyukan hajji kulawa da tsarkake zahiri da tsaftace badini, to fitan musulmi yana nufan yin hajji ya dumfari dakin Allah mai alfarma yana nuna mana mafi girman sura na amsa kiran Allah ciki da waje, tufafi da niyya da talbiya da ambaton Allah na dada tabbatar mana da hakan.
 Allah Madaukakin sarki ya ce : (Hajji watanni ne sanannu cikinsu to babu jima'I kuma babu fasikanci  kuma babu jayayya a cikin hajji kuma abin da kuka aikata daga alheri Allah  ya san shi kuma ku yi guzuri to mafi alherin guzuri yin takawa kuma ku bi ni da takawa ya ma'abuta hankula  سورة البقرة 197
 Kamar yadda Manzon Allah Almusdafa  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya fito da hakan a fili a hudubarsa ta hajjin ban kwana inda ya bayyana mana matsayin abubuwa na badini a musulunci, kuma shine abin da Allah ke sa ido akai, yana cewa : (Ya ku mutane ! ku saurara  lalle Ubangijinku guda ne kuma mahaifinku daya ne, ku sani ba fifiko tsakanin balarabe da ba'ajame  haka farin fata bai fi bakar fata ba haka jar fata bai fi bakin fata ba kuma bakin fata bai fi jar fata ba sai da tsoron Allah)
Musulmi an umarce shi da ya nesaci sabo na bayyane da na boye Allah Madaukakin sarki ya ce : (  Ka ce abin sani kawai Ubangijina ya hana abubuwan al-fasha abin da ya bayyana daga gare su da abin da ya boyu ) سورة الاعراف 33
Lalle tsaftar zahiri da tsarkake badini na kai wa ne ga tsaftace matattarar al'umar musulmi da kuma sifantuwa da kyawawan halaye da kyautata dabi'u, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (Kuma Allah ne ya fitar da ku daga cikunan iyayenku ba da kuna sanin kome ba kuma ya  sanya muku ji da gannai da zukata tsammaninku za ku gode  سورة النحل 78
     Duk wanda ya gyara zahirinsa ya tsaftace badininsa  to zai yi kokari kar ya saba abin da yake kira a kansa na shiriya da halaye na mutunci da alheri, Allah Madaukakin sarki ya ce :( Shin kuna umurnin mutane da alheri kuma ku manta da kanku alhali kuwa kuna karatun littafi ? shin ba za ku hankalta ba)  سورة البقرة 44
Cikin alakar musulmi da dan uwansa musulmi a zahiri da badini akwai ya fiskance shi da fara'a da runguma sa'annan ya ya yi mishi adua na alheri a boye cikin tsarkin zuciya, ya so wa 'yan uwansa alheri  ya kuma bayyana kauna tare tsarkake zuciya game da shi, Manzon  Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Ba wani bawa musulmi da zai yi adu'a ga dan uwan shi musulmi a boye face Mala'ika ya ce : Kai ma kana da kwatankwacin hakan)
Musulmi shi ne wanda musulmai suka kubuta daga sharrin harshensa da hanunsa a bayyane kuma  suka aminta daga hasadarsa da  kullinsa a zuci, Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :(kar ku yi hasada kar ku yi munajasha (cinikin ingiza mai kantu ruwa) kar ku yi gaba da juna, kar ku yanke wa juna, kada wanin ku ya yi ciniki a kan cinikin wani, ku zama bayin Allah 'yan uwan juna, Musulmi dan uwan musulmi ne ba zai cuce shi ba, ba zai tabar da shi ba, ba zai yi mishi karya ba, ba zai rena shi ba)
'Yan Uwantaka  na hukunta taimakawa musulmi ga dan Uwansa  Musulmi da harshe da rubutu a bayyane, a boye kuma a zuciya da tunani.
Ya wajaba ga dukkan musulmi ya taimaka game da al'amuran musulmi da dukiya da matsayi da shawari da adua,  (Kuma lalle Mun aika zuwa ga al'ummai daga  gabaninka sai muka kama su da tsanani da cuta tsammaninsu za su kankan da kai) سورة الانعام 42
 Idan musulmi zai zartar da wani hukunci bai dace a gare shi ya yi ta bibiyan sirrin mutane ba ko ya dora wa kansa nauyin haka ba ko farauto abin da ya boyu daga gare su ba, to Allah shi ne mafi sanin abin da ya boyu, kuma hisabin su na kan wanda ba abin da ke boyuwa a gare shi,   Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( An umarce ni da na yaki mutane har sai sun shaida ba abin bauta da gaskiya sai Allah kuma Muhammadu Manzo ne na Allah su kuma tsaida sallah su bada zakkah, to idan sun yi hakan to kare jininsu daga gare ni, sai da hakki na musulunci, kuma hisabin su na kan  Allah Madaukai).
Neman kutsawa cikin badinin musulmai da hukunci game da abin da ke zukatansu  keta alfarmansu ne, wanda hakan zai kai ga sakaci game da mutunci musulmi da halasta jinin su, Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Gushewar duniya wallahi ya fi sauki gurin Allah a kan kashe mutum musulmi,)
Hakika Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya kasance yana muamalantar munafukai  da ke bayyana musulunci irin muamalar musulmai kuma yana gudanar musu da hukunci  na musulunci a zahiri duk da cewa ya san wasun su a boye munafukai ne.
Alamu na imani na bayyana a lokacin jarrabawa: ta hanyar  hakuri a zahiri da neman lada a badini, gabbansa ba za su wuce gona da iri ba ko ya yi rashin ladabi ga Ubangijinsa kuma Majibincinsa. Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Lalle idanu na zubar da hawaye kuma zuciya na bakin ciki amma ba za mu fadi wani abu ba sai abin da Ubangiji ya yarda da shi, kuma lalle ya kai Ibrahim muna bakin cikin rabuwa da kai)
A wurin tsere zuwa ga aljanna ba a yin nasara sai an gyara ciki tare da muhimmancin waje, to da gyaruwan badini ne masu cin nasara suka yi fintinkau, masu isa suka haye suka kai gaci, Allah Madaukakin Sarki ya ce :  (Lalle wadannan da suka ce Ubangijinmu shi ne Allah sa'an nan suka daidaitu mala'iku na sassauka a kansu (a lokacin saukar ajalinsu suna ce musa ) kada ku ji tsoro kuma kada ku yi bakin ciki kuma ku yi  bushara da Aljanna wadda kun kasance ana yi muku wa'di da ita   سورة فصلت 30

Huduba ta biyu
Bayan haka ! na daga cikin yelwar rahamar Allah ya hore wa mutum  tasha ta karin imani da zai yi guzuri da abin da zai tsarkake badininsa ya kuma habaka zahirinsa, na daga ciki akwai wadannan ranaku masu girma masu albarka wanda lada ke ribanyuwa a ciki wato ranaku goma na zulhijja wanda ke da nunanun fa'idoji ga daidaiku da al'uma, ya zo a falalansu fadin Allah Madaukakin sarki  (Ina rantsuwa da Alfijri  da daruruwa goma) da fadin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ( Ba aikin da ya fi kamar na wadannan ranaku goma ) sai aka ce har jihadi? Sai yace ( ko jihadi ne sai dai mutumin da ya fita da ransa da dukiyarsa bai dawo da komai ba)Buhari ne ya rawaito
Kamar yadda kabar bari na saki waiwai sunna ne a goman zulhajji da sauran ranakun Sallah (Tashrik) tun daga shigar watan zulhajji  har zuwa  ranar karshe na Attashrik, shi kuma kabarbari kayyadaddu na fara wa ne tun daga asubahin ranar arafa har zuwa faduwar rana  na ranar karshe na ranaku Attashrik.
Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu akbar La'ilaha illallahu Allahu akbar wa lillahil Hamd
Na daga cikin ayyuka da a ke kusantar  Allah da  shi akwai yanka dabbar  laiha, hakika Imam Attirmizi da Ibnu Majah daga A'isha tana mai jingina shi ga Annabi (Ba wani aiki da dan adam zai yi a ranar babbar sallah da ya fi soyuwa ga Allah da ya  kai zubar da jini( wato yanka dabba ) don zai taho a ranar alkiyama da kahonsa da abin alamarsa da kofotonsa, kuma jinin na zuba a gurin Allah a wani wuri kafin ya zuba a kasa, to ku tsarkake kawunanku da shi) Hakim ya inganta shi a Almustadrak.

Ya tike.

الجمعة، 11 أغسطس 2017

KUNYA A MUSULUNCI

Hudubar Juma'a  a Masallacin Annabi  19-11-1438AH sheikh Abdullah bin Abdurrahman Albuaijan
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah da ya raba halaye a tsakaninku kamar yadda ya kasa arziki a tsakaninku ya sanya kyakyawan hali shine ma'uni na fifiko a tsakaninku                                                             na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai ya ke bashi da abokin tarayya yana da kyawawan sunaye da kuma siffofi madaukaka.
Na shaida Annabi Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi bawansa ne kuma Manzonsa ne, ya isar da sako, kuma ya sauke amana, ya yi nasiha wa alumma, ya yi jahadi don Allah yadda ya dace a yi jahadi har lokacin da mutuwa ta zo mishi .
Ya Allah ka yi dadin tsira da aminci a gare shi da iyalansa da sahabbansa da wanda  ya bi shiryarwarsa  ya kuma yi riko da sunnarsa har zuwa ranar sakayya.
Ya ku bayin Allah ku ji tsoron Allah, Mabuwayi da daukaka,domin takawa daukaka ne a nan duniya kuma guzuri ne a lahira.
(ya ku wadanda suka yi imani! In kun ji tsoron Allah zai sanya muku mararraba kuma ya kankare kananan zunubanku kuma ya gafarta muku. Kuma Allah ne Ma'abucin falala Mai girma)
Lalle duk da sabawan harshen su da launin su ko da kuwa sun kasance daga  Uba guda,to su kamar ma'adinai ne (da ake tonowa a kasa) wani na da fifiko kan wani haka wani nau'in ya dara wani, sabo da dabiu ne maauni na kyawawan halaye, kuma shi ne mizani na al'umu, kuma tsani zuwa ga daukaka, da kaiwa kololuwa, Manzon Allah ya yi gaskiya da ya ce :(Lalle zababbun ku su ne mafi kyan halaye a cikinku) Bukhari ne ya rawaito.
Ya ku bayin Allah ! Lalle addinin da muke dangantuwa gare shi addini ne na kyawawan dabiu. Kuma AnnabinMu Muhammad an turo shi ne don ya cika kyawawan dabiu, kuma biyu bisa ukun farfajiya na duniyan musulmai sun karbi musulunci ne ta hanyar kyawawan dabiu.
      kunya ne sarkin halaye nagari kuma, ba sabani kan  kunya ne abu mafi kyau da ado  a cikin kyawawan dabiu,                                                                                                                                                                                                             ya ku bayin Allah  kunya ita ce tushen kyawawan dabiu'kuma ita ce mabubbugan kyawawan halaye dukk wata falala ta boyu a cikin kunya wanda ya siffantu da ita  musuluncinsa ya yi kyau, haka nan kuma dabiu'.
Ita  za ta daukaka mutum ta sa ya  yi nesa daga sabo domin jin kunyan ubangijin shi dabia' ce mai daraja wanda ke haifar da aikata dukkan wani aiki mai kyaw ya hana mutun aikata aiki dukkan mara kyaw yasa mutun ya yi nesa daga dukk wani  aiki na kunya muna na da kuma ya yi nesa da abubuwa na minkari lalle shi din nan dalili ne da ke nuna girman hali da tsarkakan zuciya ga mutun kunya na tunkude mutun daga  aikata aikin ashshakuma kuma ya kare mai mutuncin shi ya dasa mishi kame kai a zuciyan shi shi kama wani ma'dini ne  mai tsada wanda ba mai siffantuwa da shi sai zukatanda suke na ayaba kuma kaman wani ado ne na annabawa an karbo daga abu masu'd Allah ya kara mishi yarda  ya ce: manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce''Na daga cikin abinda mutane suka riska na maganganun Annabawan farko  akawai " in baka ji kunya ba to ka aikata abin da ka so ) Bukhari ne ya rawaito   
 kunya  alami ne na musulunci ko wani addini yanada wasu dabiu'                                       
Na daga cikin dabi'u na musulunci  akwai kunya,Ibnu maja ya rawaito kuma Albani ya inganta shi a cikin sahihuhu aljami 
Imani  yanki saba'in da dori ne kuma kunya  daya daga cikin yanki  ne na imani muslim ne ya rawaito
 Manzon Allah ya wuce wani mutumi yana zargin dan uwan shi sabo da yawan   kunya sai ya ke cewa lalle kai din nan kana jin kunya sai yana cewa har kaman hakan ya maka illa sai manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi yake cewa kyale shi domin lalle kunya na daga cikin imani kuma babu imani ga wanda ba yi da kunya Bukhari ne ya rawaito
Kuma na daga cikin sirri ya ku bayin Allah da ke sanya kunya ta zama  a cikin imani saboda dukkan imani da kunya sun kasance suna kira ne zuwa ga alheri kuma suna kusantarwa zuwa gare shi kuma suna tunkudarwa daga sharri kuma suna  nesatarwa daga gareshi  kunya kofa ne daga cikin kofofin alheri.
An karbo daga Imran dan Husain Allah ya kara yarda a gare shi ya ce Annabi tsira da amicin Allah su tabbata a gare shi ya ce (Ita kunya bata kawo wani abu sai alheri ) kuma ya ce (kunya alherine dukkaninta ) muslim ne ya rawaito
Ya ku bayin Allah hakika manzon Allah ya tattaro dukkan siffofi  na mutanen farko da na karshe ya siffantu da dukkan sifa mafi daukaka da daraja har Allah ma ya ke ce da shi (lalle kai din nan kana kan dabiu' masu girma).
Manzon Allah ya  kasance mafi jin kunya a kan budurwa da ta ke cikin kafunta idan yaga wani abu da ya ki sai  a ga kin a fuskar shi ta hanyan kunya  ya lullubeshi
 ya ku musulmai lalle kunya daya daga cikin surori ne da darajoji mafi kololuwa a wurin Allah ta inda za ka ji kunyan a ganka wurinda ya haneka hakika kuma shi ya halicceka kuma ya daidaita ka kana jin kunyan ka yi amfani da ni'marsa da ya baka wurin saba mishi , Manzon Allah ya kwadaitar bisa ga kunya kuma cewa kunya daga Allah ne sai ya ce (ku ji kunya ya ku bayin Allah yanda ya dace a ji kunya sai suka ce ya manzon Allah dukkan mu muna jin kunya Ahamdu llillahi sai ya ce ba shi a ke nufi ba ana nufin jin kunya daga Allah yanda ya dace da  cancancin jin kunyarsa) wato kayi ya kiyaye abunda ya tattara ciki ya kiyaye abinda ya kumsa kuma a tuna mutuwa da karewa duk wanda ya nufi lahira zai bar kawan rayuwan duniya wanda ya yi haka to hakika ya ji kunyan Allah bisa cancancin kunyarsa  ) Hakim ne a mustadrak ya rawaito kuma ya inganta shi zahabi ya mar muwafaka kunya daga malayiku masu daraja da kuma masu kiyayewa masu rubutu da su shaida a gareka wato daga dama da hagu suna zaune ba abin da zai ambata  ko ya furta na fadi face  akwai mai kulawa tare da shi kunya na mutane shi ne ka keta dokan Allah da ya suturta a gare ka ka bayyana sabo a gabansu Annabi ya ce dukkan alummana ana basu lafiya suna kubuta sai wadanda su ke masu bayyana sabo kunya daga rayi daga gabbai domin su din nan sune zasu zama shaida a gareka sun yi musu da kai ranar alkiyama Allah ya ce ( ranarda harsunansu  za su shaida musu da hannayensu da kafafuwansu da abinda suka kasance suna aikatawa a wannan ranar ne Allah zai cika musu addininsu na gaskiya kuma su san cewa lalle Allah shi ne gaskiya kuma bayyananne )




 HUDUBA TA BIYU
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah mai kunya kuma mai suturcewa ya sanya daga cikin dabiu' masu daraja da kuma ya cika kyawawan dabiu' ta hanyan turo mai albishir kuma mai gargadi wato fitila mai haskakawa annabin mu muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi da aminci tabbatacce mai yawa ya ku musulmai lalle muna rayuwa acikin wata marhala na halaye wanda suke na kunci muna karshen zamani wanda wadan nan munanan dabiun sun yi rinjaye kuma sun yawaita shubuhohi dabin soye soyen rayuka sun yadu abunda da ya kasance  a jiya sanennen abune a yau ya zama shi ne  abin ki abunda kuma ya kasance abin ki a jiya ya zama shi ne abin so abinda aka saba da shi munanan dabi' sun sulale su shigo cikin gidaje ta hanyoyin nau'urorin  sadarwa  na zamani a wannan yanayi gashi ana fiskantanmu to ya wajaba mu  tarbiyyantar da masu tasowa kuma mu katangesu da akida na musulunci kyawawan dabiu' daga Allah ne kuma su din nan katanga ne daga cikin katanga wanda suke masu bada kariya kuma da aminci ga tarbiyya da tsarkake zukata da kuma murakaban Allah .
Ya ke musulma ya ke yar uwata mai daraja lalle kunya ko da ya kasance abu ne da ake nema a hakkin maza sai de kuma ya fi wajabta a kan hakkin mata a bangarenta yafi karfi domin lalle matanda ta ke bautawa  Allah da kyawawan dabiu'nta tana neman lada kuma tana jin tsoron ukubarsa  lalle kunya na daga cikin kyawawan dabiu' na addini kuma da ake tada mutane a kansu wanda ke lullube mace a cikin kafunta da shi tana ci tana sha kuma tana tufata shi kuma ta ke kai komo fita ta tafi tare da shi lalle kunya ga mace musulma shine hanun jarinta kuma kuma shi ne daukakanta kuma shi ke kiyaye karamarta kunya na janyo wa ya mace aminci da kuma daukaka da kuma kawa dalili ne kuma na nuna cewa ita kamemmiya ce haka nan kuma wani katanga ne mai katangewa mai karfi ya ke musulma Allah ya yi nuni a cikin littafinsa da kunya mace a kissan musa alaihi assalam ayayinda ya zo diba daga ruwan madyana  ta inda wata mace daya daga cikin diyar shua'ibu ta zana mana mana siffa daga cikin siffofi na kunya na daga ciki abinda annabi musa ya yi la'kari da shi na irin kame kanta da kunyanta da rashin cakudedeniyansu da mutane sai ya shayar da su Allah madaukakin sarki ya ce game da annabi musa  (kuma a lokacin da ya isa mashayar madyana ya sami wata jam'ar mutane suna shayarwa kuma a bayansu ya sami wadansu mata biyu suna korar (tumakinsu ).ya ce menene sha'ninku ? su ka ce ba za mu iya shayarwa ba sai makiyaya sun fitakuma uban mu tsoho ne mai daraja ) (sai ya shayar da su )
Shi kunya da kame wana daga cikin abubuwa ne na kunya kuma alamane na musulma kuma  dalili ne na kyakyawan tarbiyya ayan nan mai girma ta nuna mana misali daga cikin kyawawan dabiu shi wato kunya da kuma nitsuwa a dukkan kai komo  da zance Allah ya yabi daya daga cikinsu  , lokacin da ta dawo gare shi , sabo da abin da ta siffantu da shi na kunya, ba ta yi wani rangaji ko kwarkwasa ba , ba ta bayyana kwalliyanta ba kuma bata  rausaya murya ba, (  sai dayansu ta je masa  tana tafiya akan jin kunya ta ce: Ubana yana kiran ka domin ya sakanya  maka  ladan abin da ka shayar )

 YA KE MUSULMA :
Ga mahaifiyarki kuma abin koyin ki Aisha uwar muminai tana buga misali mafi kaye game da kunya , don ta kasance tana jin kunya har ma ta suturce daga rayayye da matacce ,  tana cewa :- na kasance na kan shiga dakin da aka binne Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata agare shi tare da Abubakar a cikin shi, ba tare da tufafi ba ,  sai nake cewa wannan  miji na  ne wannan kuma mahaifi na  ,   to a yayin da aka binne Umar wallahi ban shiga dakin ba face da tufafi na a daure a kai na sabo da kunya da nake ji na Umar .
 Kuma ta kasance idan ta zo daura da mahaya  a halin tana ihrami sai ta  sake jalbabinta a kan fiskanta .
Kuma ta kasance tana dawafi a dakin ka'aba  kamar  yanda ya zo a cikin littafi mai inganci  ba ta cakudaidainiya da su , a yayin da wata 'yar gidan ta take cewa da ita , na yi dawafi bakwai a dakin ka'aba kuma      na taba rukuni sau biyu ko uku sai Aisha ta ce, kar Allah ya baki lada , kina tuttunkude maza, ase ba za ki yi kabbara ba kawai ki wuce .
 YA KE MUSULMA :
Hijabin mace da kamun kanta na cikin addininta kuma yana cikin kyawawan  halayen ta , to, idan har fidiranta ya juya , ta shakala yin addinin ta sai ta yada kwarjallenta , ta yi wurgi da mayafinta , ta bayyana adonta  wuraren da za ta sa a fitinu da ita , tofa ta yi hasarar addinin ta kuma ta sarayar da amananta , an karbo daga Abu Huraira ya ce: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (nau'I biyu na mutane suna cikin 'yan wuta ban gansu ,   sai ya ambata daga cikin su , Matayen da suke sanya sutura amma suna cikin tsiraici , suna kuma jan hankalin mutane , masu karkatarwa ne kuma karkatattu, kayukan su kamar tozon rakumi , wanda suka karkace ,  ba za su shiga Aljanna ba ba za ma su ji kamshin ta ba , kuma a hali kamshinta a na jin shi tun daga tafiyan kaza da kaza ).

YA KU MUSULMAI :
(Dukkan ku masu kiwo ne , kuma dukkan ku abun tambaya ne bisa ga kiwonsu ,  na miji me kiwo ne akan iyalan gidan shi  kuma  abin tambaya ne game da  su ,  haka ma mace mai kiwo ne a kan gidan mijinta da kuma 'ya'yan shi ,   kuma ita abin tambaya ne game da su ,  ku saurara ! dukkan ku masu kiwo ne kuma dukkanin ku abin tambaya ne bisa ga kiwon da aka ba ku) Muslim ne ya rawaito
 Ya  Allah ina rokonka kunya da zai tsare ni daga saba maka ,
Ya Allah ka shiryar da mu bisa ga mafi kyan halaye ba mai shiryarwa  zuwa gare su sai kai , ka tunkude mana munanansu daga  gare mu , domin  ba mai tunkude munanan daga gare mu sai kai.
 Ya Allah muna rokon ka shiriya da takawa da kame kai da wadata .
 Ya Allah ka daukaka Musulunci ga musulmai ka kaskantar da shirka da mushrikai, ka taimaki bayinka masu Tauhidi ,    


















    

  


الجمعة، 28 يوليو 2017

AL'ARSHI

Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .












































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   


 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .


































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .





































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .



































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .




































Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .