الخميس، 24 أغسطس 2017

Gyaran zahiri da badini (Ciki da Waje

Hudubar  Juma'a na Masallacin Annabi na sheikh Abdulbari Bin  Awad  Assubaiti 3/12/1438 AH

Hudubar farko
Allah ya halicci mutum a cikin mafi kyawun tsayuwa, ya mar ni'ima da sura ta bayyane mai kyau, da na ciki daidaitacce mai daraja.
Allah Madaukaki ya ce : (Ya kai mutum me ya rude ka game da ubangijinka Mai karimci ? wanda ya halitta ka sa'annan ya daidaita ka ya kuma tsakaita ka. A cikin kowace irin sura ya so gina ka a kanta)
Cikan kyan dan Adam na daga gyaruwan badinin shi, wanda ke bayyana kyan wajen shi. Tsabtatuwan ciki na bayyana  amfanin  tsarkin waje.
Ko da ya ke mutane sun fi damuwa da abu na bayyane don shi ne makurar sanin su, amma shi Allah ya fi la'akari da na badini game da dan adam, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Lalle Allah bai dubi ga surorin ku ko dukiyarku, sai dai yana dubi  ne ga zukatanku da ayyukanku)
A duk lokacin da aka fi kyautata  badini wurin karfin  alaka  da Ubangiji sai a samu kauna da karbuwa, ba wani bawa da ya kyautata cikinsa da son Allah Madaukaki face ya samu karbuwa  ta zuci a sama da kasa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Lalle idan Allah ya so bawa sai ya kira Jibrilu yace : Lalle ina son wane ta ka so shi! Sai Jibrilu ya so shi, sannan ya yi yekuwa a sama, ya ce : Allah na son wane to ku so shi! Sai na cikin sama su so shi, sai a sanya mishi karbuwa a doron kasa.)
A ranar Alkiyama ; za a kwalkwale hisabi ciki da waje na bayi, Allah Madaukakin sarki ya ce : (kuma kada ka bi abin da ba ka da ilimi game da shi, lalle ne ji da gani da zuciya dukkan wadancan (Mutum) ya kasance daga gare shi wanda ake tambaya,)
Wannan fahimta mai zurfi zai sanya musulmi ya gyara badinin shi, wanda ya ginu a kan tsarkaki niyya ga wanda ake bautawa, don niyya ne sirrin bauta , kuma ginshikin bautawa Allah na zahiri yana ga kyautatuwan bin Manzo da koyi da shi, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Ka ce idan kun kasance kuna son Allah to ku bi ni Allah ya so ku, kuma ya gafarta muku)
 Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Dukkan al'uma ta zasu shiga aljanna sai wanda ya ki, sai suka ce ya Manzon Allah wa zai ki? Sai ya ce : Wanda ya bi ni zai shiga aljanna wanda ya saba mini to hakika ya ki.)
Ibada na tarbiyantar da  musulmi a zahiri da badini, wanda ya lura da koyarwar Annabi zai ga akwai kulawa da ciki da waje, na daga cikin haka akwai tsayuwar musulmai gaba ga Ubangijinsa da daidaita sahu da la'akari da ita na da ga cikin tsaida sallah, hakika ya tabbata daga gare shi ya kasance ya na umartan mutane da daidaita sahu  ya na cewa ya ku bayin Allah ko dai ku daidaita sahun ku ko Allah ya rarraba fiskoki.
Muna gani cikin ayyukan hajji kulawa da tsarkake zahiri da tsaftace badini, to fitan musulmi yana nufan yin hajji ya dumfari dakin Allah mai alfarma yana nuna mana mafi girman sura na amsa kiran Allah ciki da waje, tufafi da niyya da talbiya da ambaton Allah na dada tabbatar mana da hakan.
 Allah Madaukakin sarki ya ce : (Hajji watanni ne sanannu cikinsu to babu jima'I kuma babu fasikanci  kuma babu jayayya a cikin hajji kuma abin da kuka aikata daga alheri Allah  ya san shi kuma ku yi guzuri to mafi alherin guzuri yin takawa kuma ku bi ni da takawa ya ma'abuta hankula  سورة البقرة 197
 Kamar yadda Manzon Allah Almusdafa  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya fito da hakan a fili a hudubarsa ta hajjin ban kwana inda ya bayyana mana matsayin abubuwa na badini a musulunci, kuma shine abin da Allah ke sa ido akai, yana cewa : (Ya ku mutane ! ku saurara  lalle Ubangijinku guda ne kuma mahaifinku daya ne, ku sani ba fifiko tsakanin balarabe da ba'ajame  haka farin fata bai fi bakar fata ba haka jar fata bai fi bakin fata ba kuma bakin fata bai fi jar fata ba sai da tsoron Allah)
Musulmi an umarce shi da ya nesaci sabo na bayyane da na boye Allah Madaukakin sarki ya ce : (  Ka ce abin sani kawai Ubangijina ya hana abubuwan al-fasha abin da ya bayyana daga gare su da abin da ya boyu ) سورة الاعراف 33
Lalle tsaftar zahiri da tsarkake badini na kai wa ne ga tsaftace matattarar al'umar musulmi da kuma sifantuwa da kyawawan halaye da kyautata dabi'u, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (Kuma Allah ne ya fitar da ku daga cikunan iyayenku ba da kuna sanin kome ba kuma ya  sanya muku ji da gannai da zukata tsammaninku za ku gode  سورة النحل 78
     Duk wanda ya gyara zahirinsa ya tsaftace badininsa  to zai yi kokari kar ya saba abin da yake kira a kansa na shiriya da halaye na mutunci da alheri, Allah Madaukakin sarki ya ce :( Shin kuna umurnin mutane da alheri kuma ku manta da kanku alhali kuwa kuna karatun littafi ? shin ba za ku hankalta ba)  سورة البقرة 44
Cikin alakar musulmi da dan uwansa musulmi a zahiri da badini akwai ya fiskance shi da fara'a da runguma sa'annan ya ya yi mishi adua na alheri a boye cikin tsarkin zuciya, ya so wa 'yan uwansa alheri  ya kuma bayyana kauna tare tsarkake zuciya game da shi, Manzon  Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Ba wani bawa musulmi da zai yi adu'a ga dan uwan shi musulmi a boye face Mala'ika ya ce : Kai ma kana da kwatankwacin hakan)
Musulmi shi ne wanda musulmai suka kubuta daga sharrin harshensa da hanunsa a bayyane kuma  suka aminta daga hasadarsa da  kullinsa a zuci, Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :(kar ku yi hasada kar ku yi munajasha (cinikin ingiza mai kantu ruwa) kar ku yi gaba da juna, kar ku yanke wa juna, kada wanin ku ya yi ciniki a kan cinikin wani, ku zama bayin Allah 'yan uwan juna, Musulmi dan uwan musulmi ne ba zai cuce shi ba, ba zai tabar da shi ba, ba zai yi mishi karya ba, ba zai rena shi ba)
'Yan Uwantaka  na hukunta taimakawa musulmi ga dan Uwansa  Musulmi da harshe da rubutu a bayyane, a boye kuma a zuciya da tunani.
Ya wajaba ga dukkan musulmi ya taimaka game da al'amuran musulmi da dukiya da matsayi da shawari da adua,  (Kuma lalle Mun aika zuwa ga al'ummai daga  gabaninka sai muka kama su da tsanani da cuta tsammaninsu za su kankan da kai) سورة الانعام 42
 Idan musulmi zai zartar da wani hukunci bai dace a gare shi ya yi ta bibiyan sirrin mutane ba ko ya dora wa kansa nauyin haka ba ko farauto abin da ya boyu daga gare su ba, to Allah shi ne mafi sanin abin da ya boyu, kuma hisabin su na kan wanda ba abin da ke boyuwa a gare shi,   Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( An umarce ni da na yaki mutane har sai sun shaida ba abin bauta da gaskiya sai Allah kuma Muhammadu Manzo ne na Allah su kuma tsaida sallah su bada zakkah, to idan sun yi hakan to kare jininsu daga gare ni, sai da hakki na musulunci, kuma hisabin su na kan  Allah Madaukai).
Neman kutsawa cikin badinin musulmai da hukunci game da abin da ke zukatansu  keta alfarmansu ne, wanda hakan zai kai ga sakaci game da mutunci musulmi da halasta jinin su, Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : (Gushewar duniya wallahi ya fi sauki gurin Allah a kan kashe mutum musulmi,)
Hakika Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya kasance yana muamalantar munafukai  da ke bayyana musulunci irin muamalar musulmai kuma yana gudanar musu da hukunci  na musulunci a zahiri duk da cewa ya san wasun su a boye munafukai ne.
Alamu na imani na bayyana a lokacin jarrabawa: ta hanyar  hakuri a zahiri da neman lada a badini, gabbansa ba za su wuce gona da iri ba ko ya yi rashin ladabi ga Ubangijinsa kuma Majibincinsa. Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce : ( Lalle idanu na zubar da hawaye kuma zuciya na bakin ciki amma ba za mu fadi wani abu ba sai abin da Ubangiji ya yarda da shi, kuma lalle ya kai Ibrahim muna bakin cikin rabuwa da kai)
A wurin tsere zuwa ga aljanna ba a yin nasara sai an gyara ciki tare da muhimmancin waje, to da gyaruwan badini ne masu cin nasara suka yi fintinkau, masu isa suka haye suka kai gaci, Allah Madaukakin Sarki ya ce :  (Lalle wadannan da suka ce Ubangijinmu shi ne Allah sa'an nan suka daidaitu mala'iku na sassauka a kansu (a lokacin saukar ajalinsu suna ce musa ) kada ku ji tsoro kuma kada ku yi bakin ciki kuma ku yi  bushara da Aljanna wadda kun kasance ana yi muku wa'di da ita   سورة فصلت 30

Huduba ta biyu
Bayan haka ! na daga cikin yelwar rahamar Allah ya hore wa mutum  tasha ta karin imani da zai yi guzuri da abin da zai tsarkake badininsa ya kuma habaka zahirinsa, na daga ciki akwai wadannan ranaku masu girma masu albarka wanda lada ke ribanyuwa a ciki wato ranaku goma na zulhijja wanda ke da nunanun fa'idoji ga daidaiku da al'uma, ya zo a falalansu fadin Allah Madaukakin sarki  (Ina rantsuwa da Alfijri  da daruruwa goma) da fadin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ( Ba aikin da ya fi kamar na wadannan ranaku goma ) sai aka ce har jihadi? Sai yace ( ko jihadi ne sai dai mutumin da ya fita da ransa da dukiyarsa bai dawo da komai ba)Buhari ne ya rawaito
Kamar yadda kabar bari na saki waiwai sunna ne a goman zulhajji da sauran ranakun Sallah (Tashrik) tun daga shigar watan zulhajji  har zuwa  ranar karshe na Attashrik, shi kuma kabarbari kayyadaddu na fara wa ne tun daga asubahin ranar arafa har zuwa faduwar rana  na ranar karshe na ranaku Attashrik.
Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu akbar La'ilaha illallahu Allahu akbar wa lillahil Hamd
Na daga cikin ayyuka da a ke kusantar  Allah da  shi akwai yanka dabbar  laiha, hakika Imam Attirmizi da Ibnu Majah daga A'isha tana mai jingina shi ga Annabi (Ba wani aiki da dan adam zai yi a ranar babbar sallah da ya fi soyuwa ga Allah da ya  kai zubar da jini( wato yanka dabba ) don zai taho a ranar alkiyama da kahonsa da abin alamarsa da kofotonsa, kuma jinin na zuba a gurin Allah a wani wuri kafin ya zuba a kasa, to ku tsarkake kawunanku da shi) Hakim ya inganta shi a Almustadrak.

Ya tike.

الجمعة، 11 أغسطس 2017

KUNYA A MUSULUNCI

Hudubar Juma'a  a Masallacin Annabi  19-11-1438AH sheikh Abdullah bin Abdurrahman Albuaijan
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah da ya raba halaye a tsakaninku kamar yadda ya kasa arziki a tsakaninku ya sanya kyakyawan hali shine ma'uni na fifiko a tsakaninku                                                             na shaida babu abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai ya ke bashi da abokin tarayya yana da kyawawan sunaye da kuma siffofi madaukaka.
Na shaida Annabi Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi bawansa ne kuma Manzonsa ne, ya isar da sako, kuma ya sauke amana, ya yi nasiha wa alumma, ya yi jahadi don Allah yadda ya dace a yi jahadi har lokacin da mutuwa ta zo mishi .
Ya Allah ka yi dadin tsira da aminci a gare shi da iyalansa da sahabbansa da wanda  ya bi shiryarwarsa  ya kuma yi riko da sunnarsa har zuwa ranar sakayya.
Ya ku bayin Allah ku ji tsoron Allah, Mabuwayi da daukaka,domin takawa daukaka ne a nan duniya kuma guzuri ne a lahira.
(ya ku wadanda suka yi imani! In kun ji tsoron Allah zai sanya muku mararraba kuma ya kankare kananan zunubanku kuma ya gafarta muku. Kuma Allah ne Ma'abucin falala Mai girma)
Lalle duk da sabawan harshen su da launin su ko da kuwa sun kasance daga  Uba guda,to su kamar ma'adinai ne (da ake tonowa a kasa) wani na da fifiko kan wani haka wani nau'in ya dara wani, sabo da dabiu ne maauni na kyawawan halaye, kuma shi ne mizani na al'umu, kuma tsani zuwa ga daukaka, da kaiwa kololuwa, Manzon Allah ya yi gaskiya da ya ce :(Lalle zababbun ku su ne mafi kyan halaye a cikinku) Bukhari ne ya rawaito.
Ya ku bayin Allah ! Lalle addinin da muke dangantuwa gare shi addini ne na kyawawan dabiu. Kuma AnnabinMu Muhammad an turo shi ne don ya cika kyawawan dabiu, kuma biyu bisa ukun farfajiya na duniyan musulmai sun karbi musulunci ne ta hanyar kyawawan dabiu.
      kunya ne sarkin halaye nagari kuma, ba sabani kan  kunya ne abu mafi kyau da ado  a cikin kyawawan dabiu,                                                                                                                                                                                                             ya ku bayin Allah  kunya ita ce tushen kyawawan dabiu'kuma ita ce mabubbugan kyawawan halaye dukk wata falala ta boyu a cikin kunya wanda ya siffantu da ita  musuluncinsa ya yi kyau, haka nan kuma dabiu'.
Ita  za ta daukaka mutum ta sa ya  yi nesa daga sabo domin jin kunyan ubangijin shi dabia' ce mai daraja wanda ke haifar da aikata dukkan wani aiki mai kyaw ya hana mutun aikata aiki dukkan mara kyaw yasa mutun ya yi nesa daga dukk wani  aiki na kunya muna na da kuma ya yi nesa da abubuwa na minkari lalle shi din nan dalili ne da ke nuna girman hali da tsarkakan zuciya ga mutun kunya na tunkude mutun daga  aikata aikin ashshakuma kuma ya kare mai mutuncin shi ya dasa mishi kame kai a zuciyan shi shi kama wani ma'dini ne  mai tsada wanda ba mai siffantuwa da shi sai zukatanda suke na ayaba kuma kaman wani ado ne na annabawa an karbo daga abu masu'd Allah ya kara mishi yarda  ya ce: manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi ya ce''Na daga cikin abinda mutane suka riska na maganganun Annabawan farko  akawai " in baka ji kunya ba to ka aikata abin da ka so ) Bukhari ne ya rawaito   
 kunya  alami ne na musulunci ko wani addini yanada wasu dabiu'                                       
Na daga cikin dabi'u na musulunci  akwai kunya,Ibnu maja ya rawaito kuma Albani ya inganta shi a cikin sahihuhu aljami 
Imani  yanki saba'in da dori ne kuma kunya  daya daga cikin yanki  ne na imani muslim ne ya rawaito
 Manzon Allah ya wuce wani mutumi yana zargin dan uwan shi sabo da yawan   kunya sai ya ke cewa lalle kai din nan kana jin kunya sai yana cewa har kaman hakan ya maka illa sai manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi yake cewa kyale shi domin lalle kunya na daga cikin imani kuma babu imani ga wanda ba yi da kunya Bukhari ne ya rawaito
Kuma na daga cikin sirri ya ku bayin Allah da ke sanya kunya ta zama  a cikin imani saboda dukkan imani da kunya sun kasance suna kira ne zuwa ga alheri kuma suna kusantarwa zuwa gare shi kuma suna tunkudarwa daga sharri kuma suna  nesatarwa daga gareshi  kunya kofa ne daga cikin kofofin alheri.
An karbo daga Imran dan Husain Allah ya kara yarda a gare shi ya ce Annabi tsira da amicin Allah su tabbata a gare shi ya ce (Ita kunya bata kawo wani abu sai alheri ) kuma ya ce (kunya alherine dukkaninta ) muslim ne ya rawaito
Ya ku bayin Allah hakika manzon Allah ya tattaro dukkan siffofi  na mutanen farko da na karshe ya siffantu da dukkan sifa mafi daukaka da daraja har Allah ma ya ke ce da shi (lalle kai din nan kana kan dabiu' masu girma).
Manzon Allah ya  kasance mafi jin kunya a kan budurwa da ta ke cikin kafunta idan yaga wani abu da ya ki sai  a ga kin a fuskar shi ta hanyan kunya  ya lullubeshi
 ya ku musulmai lalle kunya daya daga cikin surori ne da darajoji mafi kololuwa a wurin Allah ta inda za ka ji kunyan a ganka wurinda ya haneka hakika kuma shi ya halicceka kuma ya daidaita ka kana jin kunyan ka yi amfani da ni'marsa da ya baka wurin saba mishi , Manzon Allah ya kwadaitar bisa ga kunya kuma cewa kunya daga Allah ne sai ya ce (ku ji kunya ya ku bayin Allah yanda ya dace a ji kunya sai suka ce ya manzon Allah dukkan mu muna jin kunya Ahamdu llillahi sai ya ce ba shi a ke nufi ba ana nufin jin kunya daga Allah yanda ya dace da  cancancin jin kunyarsa) wato kayi ya kiyaye abunda ya tattara ciki ya kiyaye abinda ya kumsa kuma a tuna mutuwa da karewa duk wanda ya nufi lahira zai bar kawan rayuwan duniya wanda ya yi haka to hakika ya ji kunyan Allah bisa cancancin kunyarsa  ) Hakim ne a mustadrak ya rawaito kuma ya inganta shi zahabi ya mar muwafaka kunya daga malayiku masu daraja da kuma masu kiyayewa masu rubutu da su shaida a gareka wato daga dama da hagu suna zaune ba abin da zai ambata  ko ya furta na fadi face  akwai mai kulawa tare da shi kunya na mutane shi ne ka keta dokan Allah da ya suturta a gare ka ka bayyana sabo a gabansu Annabi ya ce dukkan alummana ana basu lafiya suna kubuta sai wadanda su ke masu bayyana sabo kunya daga rayi daga gabbai domin su din nan sune zasu zama shaida a gareka sun yi musu da kai ranar alkiyama Allah ya ce ( ranarda harsunansu  za su shaida musu da hannayensu da kafafuwansu da abinda suka kasance suna aikatawa a wannan ranar ne Allah zai cika musu addininsu na gaskiya kuma su san cewa lalle Allah shi ne gaskiya kuma bayyananne )




 HUDUBA TA BIYU
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah mai kunya kuma mai suturcewa ya sanya daga cikin dabiu' masu daraja da kuma ya cika kyawawan dabiu' ta hanyan turo mai albishir kuma mai gargadi wato fitila mai haskakawa annabin mu muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi da aminci tabbatacce mai yawa ya ku musulmai lalle muna rayuwa acikin wata marhala na halaye wanda suke na kunci muna karshen zamani wanda wadan nan munanan dabiun sun yi rinjaye kuma sun yawaita shubuhohi dabin soye soyen rayuka sun yadu abunda da ya kasance  a jiya sanennen abune a yau ya zama shi ne  abin ki abunda kuma ya kasance abin ki a jiya ya zama shi ne abin so abinda aka saba da shi munanan dabi' sun sulale su shigo cikin gidaje ta hanyoyin nau'urorin  sadarwa  na zamani a wannan yanayi gashi ana fiskantanmu to ya wajaba mu  tarbiyyantar da masu tasowa kuma mu katangesu da akida na musulunci kyawawan dabiu' daga Allah ne kuma su din nan katanga ne daga cikin katanga wanda suke masu bada kariya kuma da aminci ga tarbiyya da tsarkake zukata da kuma murakaban Allah .
Ya ke musulma ya ke yar uwata mai daraja lalle kunya ko da ya kasance abu ne da ake nema a hakkin maza sai de kuma ya fi wajabta a kan hakkin mata a bangarenta yafi karfi domin lalle matanda ta ke bautawa  Allah da kyawawan dabiu'nta tana neman lada kuma tana jin tsoron ukubarsa  lalle kunya na daga cikin kyawawan dabiu' na addini kuma da ake tada mutane a kansu wanda ke lullube mace a cikin kafunta da shi tana ci tana sha kuma tana tufata shi kuma ta ke kai komo fita ta tafi tare da shi lalle kunya ga mace musulma shine hanun jarinta kuma kuma shi ne daukakanta kuma shi ke kiyaye karamarta kunya na janyo wa ya mace aminci da kuma daukaka da kuma kawa dalili ne kuma na nuna cewa ita kamemmiya ce haka nan kuma wani katanga ne mai katangewa mai karfi ya ke musulma Allah ya yi nuni a cikin littafinsa da kunya mace a kissan musa alaihi assalam ayayinda ya zo diba daga ruwan madyana  ta inda wata mace daya daga cikin diyar shua'ibu ta zana mana mana siffa daga cikin siffofi na kunya na daga ciki abinda annabi musa ya yi la'kari da shi na irin kame kanta da kunyanta da rashin cakudedeniyansu da mutane sai ya shayar da su Allah madaukakin sarki ya ce game da annabi musa  (kuma a lokacin da ya isa mashayar madyana ya sami wata jam'ar mutane suna shayarwa kuma a bayansu ya sami wadansu mata biyu suna korar (tumakinsu ).ya ce menene sha'ninku ? su ka ce ba za mu iya shayarwa ba sai makiyaya sun fitakuma uban mu tsoho ne mai daraja ) (sai ya shayar da su )
Shi kunya da kame wana daga cikin abubuwa ne na kunya kuma alamane na musulma kuma  dalili ne na kyakyawan tarbiyya ayan nan mai girma ta nuna mana misali daga cikin kyawawan dabiu shi wato kunya da kuma nitsuwa a dukkan kai komo  da zance Allah ya yabi daya daga cikinsu  , lokacin da ta dawo gare shi , sabo da abin da ta siffantu da shi na kunya, ba ta yi wani rangaji ko kwarkwasa ba , ba ta bayyana kwalliyanta ba kuma bata  rausaya murya ba, (  sai dayansu ta je masa  tana tafiya akan jin kunya ta ce: Ubana yana kiran ka domin ya sakanya  maka  ladan abin da ka shayar )

 YA KE MUSULMA :
Ga mahaifiyarki kuma abin koyin ki Aisha uwar muminai tana buga misali mafi kaye game da kunya , don ta kasance tana jin kunya har ma ta suturce daga rayayye da matacce ,  tana cewa :- na kasance na kan shiga dakin da aka binne Manzon Allah  tsira da amincin Allah su tabbata agare shi tare da Abubakar a cikin shi, ba tare da tufafi ba ,  sai nake cewa wannan  miji na  ne wannan kuma mahaifi na  ,   to a yayin da aka binne Umar wallahi ban shiga dakin ba face da tufafi na a daure a kai na sabo da kunya da nake ji na Umar .
 Kuma ta kasance idan ta zo daura da mahaya  a halin tana ihrami sai ta  sake jalbabinta a kan fiskanta .
Kuma ta kasance tana dawafi a dakin ka'aba  kamar  yanda ya zo a cikin littafi mai inganci  ba ta cakudaidainiya da su , a yayin da wata 'yar gidan ta take cewa da ita , na yi dawafi bakwai a dakin ka'aba kuma      na taba rukuni sau biyu ko uku sai Aisha ta ce, kar Allah ya baki lada , kina tuttunkude maza, ase ba za ki yi kabbara ba kawai ki wuce .
 YA KE MUSULMA :
Hijabin mace da kamun kanta na cikin addininta kuma yana cikin kyawawan  halayen ta , to, idan har fidiranta ya juya , ta shakala yin addinin ta sai ta yada kwarjallenta , ta yi wurgi da mayafinta , ta bayyana adonta  wuraren da za ta sa a fitinu da ita , tofa ta yi hasarar addinin ta kuma ta sarayar da amananta , an karbo daga Abu Huraira ya ce: Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (nau'I biyu na mutane suna cikin 'yan wuta ban gansu ,   sai ya ambata daga cikin su , Matayen da suke sanya sutura amma suna cikin tsiraici , suna kuma jan hankalin mutane , masu karkatarwa ne kuma karkatattu, kayukan su kamar tozon rakumi , wanda suka karkace ,  ba za su shiga Aljanna ba ba za ma su ji kamshin ta ba , kuma a hali kamshinta a na jin shi tun daga tafiyan kaza da kaza ).

YA KU MUSULMAI :
(Dukkan ku masu kiwo ne , kuma dukkan ku abun tambaya ne bisa ga kiwonsu ,  na miji me kiwo ne akan iyalan gidan shi  kuma  abin tambaya ne game da  su ,  haka ma mace mai kiwo ne a kan gidan mijinta da kuma 'ya'yan shi ,   kuma ita abin tambaya ne game da su ,  ku saurara ! dukkan ku masu kiwo ne kuma dukkanin ku abin tambaya ne bisa ga kiwon da aka ba ku) Muslim ne ya rawaito
 Ya  Allah ina rokonka kunya da zai tsare ni daga saba maka ,
Ya Allah ka shiryar da mu bisa ga mafi kyan halaye ba mai shiryarwa  zuwa gare su sai kai , ka tunkude mana munanansu daga  gare mu , domin  ba mai tunkude munanan daga gare mu sai kai.
 Ya Allah muna rokon ka shiriya da takawa da kame kai da wadata .
 Ya Allah ka daukaka Musulunci ga musulmai ka kaskantar da shirka da mushrikai, ka taimaki bayinka masu Tauhidi ,    


















    

  


الجمعة، 28 يوليو 2017

AL'ARSHI

Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .












































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   


 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .


































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .





































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  
   

 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .



































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .










































  Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .






































 Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .




































Hudubar jumma'a ta  masallacin annabi na 5/11/1438AH na sheikh Abdulmuhsin bin Muhammad Alkasim
Hudubar Farko
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah muna gode masa kuma muna neman taimakonsa da gafararsa, muna neman tsarin Allah daga sharrin kawunanmu, da munanan ayyukanmu, duk wanda Allah ya shiryar da shi babu mai batar da shi, kuma duk wanda ya batar babu mai shiryar da shi, Na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah,shi kadai yake ba shi da abokin tarayya, na kuma shaida Annabinmu Muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne, tsira da amincin Allah su tabbata gare shi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatacce mai yawa.
Bayan haka ! ku ji tsoron Allah : ya ku bayin Allah hakkin tsoronSa, don da tsoron Allah ne ake janyo ni'ima, kuma ta yin nesa da shi ne azaba ke sauka.
ya ku musulmai!
To lalle Allah Madaukakin sarki ya sifantu da sifofi na daukaka,da kamala, ya cika a zatinsa da sunayen sa da sifofinsa da ayyukansa, ba yi da takwara ko kishiya, ba mai kama da shi ko kininsa, (Babu wani kamansa kuma shi ne  Mai ji ne Mai gani).Na daga cikin kebabbun sunaye gare shi akwai AlKhalik  da Alkhallak  Mahalicci, Halitta aikinsa ne kuma sifarsa ce, wannan sifar ba ta halatta ga waninsa, a cikin ilmuka ba abin da ya fi bayyana kamar kasancewarsa mahallici, shi ne asalin dukkan wata hakika na komawa ne ga halittu da samar da su, shine wan da ya halitta kuma ya ilmantar, sabo da haka ne dukkan al'umu suka ta tabbatar da samuwarsa, Allah ya kafa hujja da shi ga wanda ya yi shirka ya kafurce,   Allah madaukakin sarki ya ce :  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta )  
 Zubair  Dan  Mud'im Allah ya kara yarda a gare shi  ya ce :- na ji Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yana karanta suratul Duri a sallan Magriba ,  ya yin da ya isa wannan aya  ( shin an halitta su ne ba daga komai ba ?  ko kuwa sune masu yin halitta ).
  ( Shin sun halitta sammai da kasa ne ? a'a ba su  dai yi imanin yakini ba ) ( shin taskokin Ubangijinka suna a wurin su ne ko kuwa sune masu rinjaya ?).  sai ya ce:- zuciya ta ta kusa ta fire , Buhari da Muslim ne su ka rawaito shi .
T o Ubangijinmu shi ne mafarin halitta  ba shi da abokin tarayya  Allah madaukakin sarki ya ce :- (Shin akwai wani mai halitta  wanin Allah?) , da halittu za su hadu gaba dayan duniya domin su samar da halitta mafi rauni da za su gagara ( Lallai ne wadanda kuke kira baicin Allah ba za su halitta kuda ba ko da sun taru gare shi )  mahalicci kuma masani , dukkan abin da yake samamme  yana cikin gwanancewa ne(  Allah ne mai halitta dukkan komai )   Mai yawan  halitta babu karshe  a halittunsa  ,  kuma bai da makamanci a cikinsa  (  shi ne mafi kyawun masu halittawa)  , mai aikatawa ga abin da yake nufi bai gushe ba yana halittan abin da ya so ,  shi ne  ya  kyautata abinda ya halitta , kuma  ya  inganta  abinda ya yi  (   wanda ya yi halitta sa'annan ya daidaita abinda ya halitta ) ( kuma wanda ya kaddara (abinda ya so)  sannan ya shiryar da mutum  ga hanyar alhari da ta sharri ), .
Kuma dukkan halittu suna karkashin gudanarwarsa ne,  al'amuran shi ne da abin da ya kaddara , Allah mai tsarki ya ce :- (  kuma ya ya halitta dukkan ko wani abu , sa'annan  ya kaddara shi  kaddarawa )  suna karkashin rinjayensa da horewarsa, (kuma shine mai tankwasa a kan bayinsa,shi ne Mai hikima Masani.)
Ya sanya ga kowane halitta tsari abin sani, Allah ya ce : (Lalle Mu kowane abu mun halitta shi akan tsari)
Mai hikima ne a halittarsa, ya tsarkaka daga dukkan wasa a cikinta. (Shin ko kun yi zaton cewa mun halitta ku ne da wasa, kuma lalle ku zuwa gare mu ba za ku komo ba?) 
Duk wani abu da Allah ya halitta to akwai hikima a cikin halittarsa.Allah ya ce : (Kuma ba mu halitta sammai da kasa da abin da ke tsakaninsu ba alhali kuwa muna masu wasa, Ba mu halitta su ba face da manufa ta gaskiya)
Dukkan halittu na nuni bisa ga rububiyarsa :
A kowane abu akwai dalili * da ke nuni bisa cewa shi kadai yake. Allah Madaukakin sarki ya ce : (shin to basu yi dubi ba zuwa ga sama a bisa gare su yadda muka gina ta, kuma muka kawace ta kuma ba ta da wadansu tsagi? Da kasa mun mike ta kuma mun jefa kafaffun duwatsu a cikinta kuma mun tsirar a cikin daga kowani ma'auri mai ban sha'awa.domin wayar da ido da tunatarwa ga dukkan bawa mai tawakkali.)
A cikin halittarsa Mai tsarki da daukaka akwai abubuwa da yawa da ke nuni bisa ga sunayensa da sifofinsa, Allah Madaukakin sarki ya ce : (Allah wanda ya halitta bakwai din sammai kuma daga kasa kwatankwacinsu, umarninsa yana ta sauka a tsakaninsu domin ku san lalle Allah Mai ikon yi ne akan dukkan kome, kuma lalle Allah hakika ya kewaye ga dukkan komi da sani)
Halittu gaba daya a jimlacen su ko a daidaikun su  hujja ne gaa Allah bisa ga uluhiyyar sa  sabo da haka ne Ubangiji ya karrara  kadaita shi ta  hanyar bauta  Allah madaukakin sarki yana cewa (  ya ku mutane   ku   bautawa Ubangijinku  wanda ya halicce ku  , ku da  wadanda suke daga gabaninku , ko za ku samu tsoron Allah )
 Manufa na yi halitta dukkansu  domin su bautawa Allah da rusunawa a gare shi  mabuwayi da daukaka  Allah madaukakin sarki ya ce ( ban halicci aljani da mutane ba sai don su bauta mi ni   ), dukkan wani abu da a ka bautawa koma bayan Allah to, bata ne  domin ba zai iya halitta wani abu ba  (  shin suna shirki da abinda  baya halittar ko mai  kuma sune  ake halittawa ).
Tunani cikin halittu wa'azi ne kuma da abin lura   a ciki a kwai girmama Allah mahalicci  da kuma abin da zai wajabta karin imani  Allah madaukakin sarki ya ce :-(  lallai ne a cikin halittan sammai da  kasa  da sabawar dare dea yini akwai ayoyi ga ma'abota hankali . Wadanda suke ambatar Allah a tsaye da zaune da kan sasanin su ,  kuma suna tunani a kan halittar sammai da kasa :-  ( ya Ubangijin mu ba ka halitta  wannan a kan banza ba .  tsarkin ka  , sabo da haka ka tsare mu daga  azabar wuta .)
 Mafi girman halittu   shi ne , al'arshin Allah mai rahama ya siffanta shi da siffa na kasaita  ba wanda ya san kimar girmar sa da yalwar sa sai wanda ya halicce sa   shi halitta ne  na Ubangiji  (  wancanninku Allah   Ubangijin ku ba abin bautawa da gaskiya sai shi , mahaliccin dukkan komai)  Allah ya kyautata yabo ga kansa  bisa rububiyyarsa sai ya ce:- (Ubangijin al'arshi mai girma)   ya yabi zatin sa  game da mallakarsa shi kadai (Mai daukaka darajoji mai al'arshi ,  yana jefa ruhi daga al'amarin sa akan wanda ya so daga bayin sa domin ya yi gargadi kan ranar gamuwa )  
Ibn kathir Allah ya mishi rahama ya  ce :- " ma'abocin al'arshi mai girma madaukaki bisa ga dukkan halittu". Allah ya jingina shi zuwa ga kanshi sabo da daukakawa da girmamawa    sai ya ce :-( mai al'arshi mai girma) , Allah ya halicce shi kafin sammai da kasa  (  kuma shi ne   wanda ya halicci sammai da kasa   a cikin kwanaki shida kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa   domin ya jarraba ku , wanne ne  daga cikin ku mafi kyawun aiki  , )
 Manzon Allah tsira da  amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( Allah ya  kasance, kuma  ba wani abu  al'arshin sa ya kasance a kan ruwa  sa'annan ya halicci sammai da kasa  ya rubuta  a cikin ambato dukkan komai ) Buhari ne ya rawaito.
 Farkon abin da  Allah ya halitta shi ne alkalami sannan ya umarce shi da ya rubuta dukkan abinda ya kaddara   alhali al'arshi kafinnan ya kasance halittacce , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- (  Allah ya rubuta duk abinda ya kaddara  na halittu  kafin ya halicci sammai da kasa da shekara dubu hamsin   sai ya ce :-" kuma al'arshin shi yana kan ruwa) Muslim ne ya rawaito
   Al'arshi gaibi ne , ba ma ganin shi a duniya kuma hakika Allah ya ba mu labarin sashi  daga cikin sifofin shi domin tabbatar da imani ga Allah da daukakansa bisa bayin sa , to, al'arshin Allah kamar kubba ya ke akan duniya  , Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya siffanta shi da haka sai ya ce :-  ( lallai al'arshin sa bisa ga samman sa kamar haka ya ke ) ya yi nuni da yatsunsa misalin Kubba ne akan su ) Abu Dauda ne ya rawaito
 Yana da gwafanni  da kuma sassa , Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :- ( kada ku fifita tsakanin Annabawa ,  lallai mutane  za su suma ranar alkiyama sai na kasance  farkon wanda kasa za ta budewa sai na ga Musa yana rike da gwafa daga cikin gwafannin al'arshi , to ban sani ba ya kasance cikin wanda suka some? Ko kuma a'a  an kidan ya mishi suman farko) Buhari da Muslim ne suka rawaito 
 A  wani lafazi :-( yana damke   da wani bangare  na al'arshi)Bukhari ne ya rawaito.
Al'arshi ya kasance a kan ruwa kafin halittan sammai da kasa, Allah Madaukakin Sarki ya ce : (kuma al'arshin sa ya kasance a kan ruwa). Ba zai gushe ba a kan ruwa bayan halittan ta, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi : (Al'arshi na kan ruwa, Allah kuma na saman  Al'arshi ba abin da ke boyuwa a gare shi na daga ayyukan ku).Ibnu Khuzaima ne ya rawaito.  
Shine yake mafi daukaka  saman halittu kota kota, shine rufinta, Allah ya kebe shi da kusanci, ba wani abu cikin halittu da ya fi kusanci ga Allah sama da shi, Allah mai tsarki ne ba abin da ke kusantan shi sai mai tsarki.
Allah ya halicci Al'arshi ya kebantar da shi da daukaka ya  fifita sama da dukkan halittu, Ibnu Kasir Allah ya mishi rahama,:( Al'arshi shine rufin saman halittu, kuma dukkan halittu na daga sammai da kassai da abin da ke cikin su,  da abin da ke tsakanin su, suna karkashin Al'arshi abin tankwarawa da kudurar Allah, Madaukaki da iliminsa ya iyakance ko wani abu, kudurarsa na zartuwa akan kome, kuma shi wakili ne ga dukkan kome, )
Allah ya sifanta shi, da girma sai ya  ce : (Mai Al'arshi Mai girma). Girmansa na kasaitansa da daukakan matsayinsa, Mai daraja ya tattaro sifofin  naa  yaba, ba wanda ke da daraja cikin halittu kamar sa, mai kyan gani,da ban kaye a shakalinsa, Allah Madaukakin sarki ya ya ce : (Allah Mamallaki, gaskiya ya daukaka, ba bu abin bautawa face shi, shine Ubangijin Al'ar'ashi Mai daraja).
Shine mafi nauyin halittu, Annabi ya wuce Juwairiyya Allah ya yarda da ita da sanyin safiya bayan ya sallaci asuba tana gurin sallarta, sannan ya dawo da hantsi tana zaune sai ya ce : (Ba ki gushe ba a halin da na barki a kai ? sai ta ce : " E " sai Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi,: Hakika na fadi kalmomi hudu a bayan ki sau uku, da zaa auna da abin da ki ka ambata (na zikiri) a wunin yau da ya rinjaye su: Subhanallahi wa bihamdihi Adada khalkihi wa ridha nafsihi wa zinata Arshi hi wa midada kalimati hi,) Muslim ne ya rawaito.
Shaikhul Islam Allah ya mishi rahama  ya ce : (wannan ke nuna nauyin Al'arshi ya fi komai nauyi).
Gaba ga Al'arshi akwai kujera mai girma  Allah Madaukakin sarki ya ce : ( Kujerarsa ta yelwaci sammai )  shi ne kamar matakala  ga Al'arshi, idan a kwatanta girman kujera ga Al'arshi kamar a jefa  a farfajiyar jeji, Allah ya wakilta mala'iku hudu  masu girma  a duniya da ke daukan Al'arshi, ba su barin tasbihi gare shi da kyautata yabo a gare shi da neman gafara ga muminai  Allah Madaukakin sarki ya ce : (wadanda ke daukar Al'arshi da wadanda ke kewayenta suna tasbihi game da godewa Ubangijinsu, kuma suna yin imani da shi, kuma suna yin istigfari domin wadanda suka yi imani (suna cewa ) ya Ubangiji ! ka yalwaci dukkan kome da rahama da ilmi, to ka yi gafara ga wadanda suka tuba kuma suka bi hanyarka, kuma ka tsare musu azabar jahannama.)
A kewayen Al'arshi akwai Malaiku da abin da suka shagaltu da su shi ne zikiri da Adu'a Allah Madaukakin sarki ya ce : (Kuma kana ganin mala'iku suna masu tsaya wa da hakkokin da aka dora musu daga kewayen Al'arshi suna tasbihi game da gode wa Ubangijinsu kuma a ka yi hukunci a tsakanin su da gaskiya, kuma aka ce :" Godiya ta tabbata ga Allah Ubangijin halittu.)
Allah ya kafa hujja da rububiyar sa da Al'arshinsa bisa ga Uluhiyyarsa sai ya ce : (Ka ce "Wate Ubangijin sammai bakwai da Ubangijin Al'arshi mai girma)  ya kuma yabi kansa game da kebantansa da bauta saboda kasancewarsa Ubangijin Al'arshi sai yace : (Allah babu abin bautawa da gaskiya sai shi Ubangijin Al'arshi mai girma)
Ya tsarkake kansa bisa ga abin da masu kage suka sifanta shi da shi na daga tawaya yana mai ambaton rububiyarsa da halittarsa mafi girma sai ya ce :  (Tsarki ya tabbata ga Ubangijin sammai da kasa Ubangijin Al'arshi bisa ga abin da suke sifanta wa,)
Annabi tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya kasance yana yawan tawassali  a aduar sa da rububiyar Allah da shi, yana mai yabonsa da hakan, yana adua a yayin bakin ciki da fadin sa (Ba abin bauta da gaskiya da gaskiya sai Allah Mai girma Mai hakuri Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin Al'arshi mai girma, Ba abin bautawa da gaskiya sai Allah Ubangijin sammai da kasa kuma Ubangijin Al'arshi mai daraja ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Yace : ( Duk wanda ya ziyarci mara lafiya wanda ba ajalin shi ne ya zo ba ya karanta wannan aduar sau bakwai " Ina rokon Allah Mai girma Ubangijin Al'arshi Mai girma da ya baka lafiya" face Allah ya ba shi lafiya daga wannan cutar.) Abu Dauda ne ya rawaito.
(Zumunci na danfare ne da Al'arshin Allah yana cewa :( Wanda ya sadar da ni Allah zai sadar mishi, wanda ya yanke ni Allah zai yanke shi) Muslim ne ya rawaito
Lokacin da Allah ya hukunta  halitta   ya rubuta a littafinsa  da ke gurin shi a saman Al'arshi "Rahamata ta rigayi fushi na.) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Rayukan shahidai a gurin Allah ranar Alkiyama  suna cikin kundun  tsuntsaye koraye suna da kyandura na daure a jikin Al'arshi  
A kowane rana rana na sujada a karkashin Al'arshi ga Allah : Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi  yace: ( Domin tana tafiya ne har sai ta je ta yi sujada  a karkashin Al'arshi" wannan shi ne fadin Allah : (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata, wannan kaddarawar Mabuwayi  ne Masani) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Abu Zarri Allah yarda da shi ya ce :( " Na tambayi Annabi game da fadin Allah Madaukaki "    (Kuma rana tana gudana zuwa ga wani matabbaci nata,"  Matabbatarta karkashin Al'arshi ne.)  Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar sahabi mai daraja, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi yace : (  Al'arshin Allah Mai rahama ya girgiza sakamakon mutuwar Sa'ad Dan Muaz ) Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Azzahabi Allah masa rahama ya ce :" Wannan abu ne da ya ke mutawatiri na shaida Annabi ya fade shi"
Allah ya kebantar da Al'arshi da rashi karewa idan halittu sun kare, ba ya cikin abin da zaa kama a nade a ranar Alkiyama, ba zai kare ba da ijma'in malaman sunna, Shekhul Islam Allah ya jikan shi ya ce : " Amma Al'arshi ba ya cikin abin da Allah ya halicce shi a cikin kwanakin nan shida, ba zai keta shi ko ya tsaga shi ba,sai dai ma hadisai shahararru sun yi nuni zuwa ga abin da kur'ani ya yi nuni da shi na wanzuwan Al'arshi.
A lahira Malaiku guda takwas ne ke daukan shi, Allah zai zo a saman shi don sharia tsakanin halittu, Allah madaukakin sarki ya ce : (kuma  wasu mala'iku takwas na dauke da Al'arshin Ubangijin ka a sama da su a wannan ranar ).
Idan an nemi ceto gun Annabawa sai su bada hanzari sabo da tsoro na wannan rana da tsananinsa, har sai a je ga shugaban halittu, Annabin mu Muhammad tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce: (sai su zo mini sai na yi sujada a karkashin Al'arshi sai a ce ya Muhammad " Daga kan ka nemi ceto zaa baka ka roka zaa amsa ma") Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
Idan bakin ciki ya tsananta ga halittu a matattara ranar alkiya ma kuma rana ta kusanto kusa da su kamar mel, Allah sai, ya sanya a inuwar Al'arshin sa  zababbu daga cikin halittunsa, Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi ya ce :
( Mutane bakwai da Allah zai sa su cikin inuwarsa ranar da babu wata inuwa sai ta Allah.  Shugaba adili, da matashi da ya taso cikin ibadan Ubangijinsa, da mutumin da zuciyarsa na taallake da  masallaci, da mutane biyu da so juna don Allah,sun hadu don Allah suka rabu akan shi, da mutumin da mace ta neme shi mai matsayi da kyau sai ya ce ni ina tsoron Allah, da mutumin da ya yi sadaka,har  hanunsa na hagu bata san abin da hanunsa na dama ta ciyar ba, da mutumin da ya kebe shi kadai ya ambaci Allah idanuwansa sai suka cika hawaye (kuka).Bukhari da Muslim ne suka rawaito.
(Masu kaunar juna don Allah,  Allah zai sanya su cikin inuwar Al'arshinsa ) Ahmad ne ya rawaito.
Aljanna darajoji ne da masaukai mafi daukakansu ita ce Alfirdausi rufinsa  Al'arshin mai rahama ne,  manzon Allah (saw )ya ce( in zaku roki Allah ku rokeshi firdausi  domin shine tsaka tsakiyan Aljanna sannan kuma mafi daukakan Aljanna daga shi ne koramun Aljanna ke bubbugowa samanshi kuma al'arshin Aljanna) bukhari ne ya rawaito   
Kuma bayan hak ya ku musulmai idan har al'arshi ya kasance da wannan girma to lalle Allah shine madaukaki me girma me yalwa kuma me isa wanda ya iyakance dukkan komai  ba abinda kuma ya iyakanceshi shine bayyanenne ba wani abu a samanshi boyeyye ba wani abu da ke shamakanceshi daga halittansa giman halittunsa dalili ne da ke nuna girmansa da kasaitansa kuma ke tabbatar da buwayarsa da daukakarsa darajar musulmi na cikin imaninsa da gaibi da kuma sakankancewarsa da shi imani da tabbatar da shi na kai komo ne a tsakanin wadannan Allah ya suffanta bayinsa masu takawa cikin fadinsa (suna imani da gaibi kuma suna tsaida sallah kuma daga abinda muka azurtasu suke ciyarwa) Allah yayi yabo ga wadanda suka yi imani da gaibi a fadinsa (wadannan suna kan shiriya daga ubangijinsu kuma wadannan sune masu cin nasara) a cikin imani da gaibi da kuma daidaituwa akan da'a akwai kamala na ilimi da kuma zurfafa a cikinsa da natsuwa na zuci da samun annashuwa da walwalan duniya da lahira
Ina neman tsarin Allah daga shaidan abin jefewa.
(wannan shine halittan Allah to ku nuna min menene wadannan da ba shi ba suka halitta a a azzalumai suna daga cikin bata bayyananna) Allah ya sanya mini albarka da ni da ku a cikin Al'kur'ani me girma
Huduba ta biyu
Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah bisa ga kyautatawansa godiya ta tabbata a gareshi bisa datarwassa da baiwarsa na shaida ba abin bautawa da gaskiya sai Allah shi kadai bashi da abokin tarayya ina mai girmama sha'aninsa ina mai shaida annabi muhammad bawansa ne kuma manzonsa ne tsira da amin in Allah su tabbata a gareshi da iyalansa da sahabbansa da aminci tabbatace da kari
Ya ku musulmai daukakan Allah bia ga halittunsa abu ne tabbatacce na fidra lafiyayyun hankali ma suna sheda haka da dalilai daga littafi da sunna na karara kuma wannan shine abinda ke hukunta kamala akwai dalilai sama da dubu kan hakan to Allah yana saman bayinasa a halin yana sama mala'ku na haurawa zuwa gareshi tare da ruhi (jibril) kuma zuwa gareshi ne tsarkakekken kalma ke haurawa kuma hakika me tsarki ya daidaita akan Al'arshinsa bayan ya halicci sammai da kasa daidaito da ya dace da daukakansa da girmansa to shi daidaito siffarsa ce shi kuma siffa ce da ya kebanta bisa ga mafi giman halittunsa (mai rahamama ya daidaita bisa ga Al'arshi) awza'I ya ce mun kasance mu da tabi'ai muna cewa Allah madaukaki ya daidaita bisa ga Al'arshinsa kuma muna imani bisa ga abinda sunna ta zo da shi na daga siffofinshi me girma da daukaka.
Saboda matsayin Annabi da girman sakonshi aka yi tafiyan dare da shi daga makka zuwa masjidul Aksa daga nan ne aka tafi saman bakwai da shi ya kuma ji sautin Alkaluman mala"iku marubuta
Allah ya zabi masallcin aksa wurin isra'I na annabinshi kuma daga nan ne aka tafi da shi zuwa sama domin bayyana falalanshi da ,matsayinshi shi masallaci ne da annabawa suka gina shi shine farkon Alkibla guda biyu kuma shine masallaci na biyu da aka assasa adoron kasa bayan ka'aba shine daya daga cikin masallatai guda uku da ba a nika gari a je garesu a ciki ne Annabi yayi sallah a matsayin limami ga annabawa da manzanni Allah ya sa Albarka a cikinshi da kuma abinda ke kewayenshi halittu na kai ziyara zuwa ga  baitul makdis da kuma abinda ke kewayenshi kuma can ne za a tarasu sonshi a cikin zukatan musulmai addini ne kuma imani ne komowanshi karkashin hanun musulmai ba abu ne da ze gagari Allah ba sannan ku sani Allah ya umarceku da salati da aminci bisa ga Annabinshi .